Wanda yayi kamanceceniya da wasu mutane toh yana tare dasu

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Abu Dawud ya rawaito Hadisi Annabi Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi yace:

Wanda yayi kamanceceniya da wasu mutane toh yana cikinsu


Sharhi: wanda yayi aiki irin na wasu mutane toh ya zama yana tare dasu, kuma ya cancanci abinda zasu samu na lada ko zunubi. Wanda yayi kamanceceniya da mutanen kirki, yayi aiki irin nasu yana tare dasu kuma zai samu ladan irin aikinsu, wanda yayi kamanceceniya da mutanen banza yana tare dasu kuma zai samu zunubin irin mummunan aiki da suke aikata wa.

Sabida haka ya zama dole ga Mutum musulmi ya rinka lura da irin mutanen da yake koyi dasu. Allah yasa mudace.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Categories
Latest updates