057 Amsohin Tambayoyi – Sheikh Aminu Ibrahim daurawa

Danna nan domin shiga group na karatu Online

  1. Malam idan kwanan watanmu ba daya da na saudiya ba, to ya zamuyi da ranar Arafah.?
  2. Shin mutum zai iya jera kwanaki goman farkon zul hijjah a jere ko kuma zai iya yin tsilla tsilla.?
  3. Shin mutum zai iya azumtar kwanaki goman zul hijjah gaba daya ko kuwa.?
  4. Bayani akan rike bakin da akeyi har sai an sauko daga sallar idi.
  5. Shin malam idan ina da dabbobi kala daya guda uku, shin zan iya kai daya kasuwa na canjo da wani kalar ?
  6. Shin sadakar goman farko na zul hijjah sai da babban abu ko kuma dan karamin damutum yake dashi ya wadatar.?


Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “057 Amsohin Tambayoyi – Sheikh Aminu Ibrahim daurawa”
  1. IDRIS Avatar
    IDRIS

    Malam mutum ne ya saki matansa saki daya, ya sake yi mata saki daya suka zama 2. Ta gama idda ya biya sadaki ya sake aurenta; bayan auren da shekaru 3 ya sake saketa. TAMBAYA: Malam mutum zai iya dawowa da ita tunda sadaki sabo yabiya ya sake aurenta, kokuma babu aure tsakaninsu tunda a wancan auren ya mata saki 2 a wannan sabon auren Kuma ya mata saki daya sun zama 3. Mutum zai iya dawowa da matansa kafin ta gama idda kokuma saita yi wani auren ta fito kafin ya sake auren? Wassalam

Leave a Reply to IDRISCancel reply

Latest updates
Categories