SHARHI AKAN WAKAR “NI DAI BARHAMA NAKE BAUTAWA, DAN SHI YA HALICCENI”
Daga Muhammad Rabiu Umar
Dalilin Yin Wakar “Ni Dai Barhama Nake Bautawa, Don Shi Ya Halicce Ni”
A yan kwanakin nan wata waka da wani mawaki ya yi mai take “Ni dai Barhama nake bautawa, don shi ya halicce ni” ta jawo cece-kuce a tsakanin mutane, kuma da yawa daga cikin mutane sun yi mamakin a ce wai musulmi ne ya yi wannan wakar, wanda daga baya-bayan nan gwamnatin Kano ta hanyar hukumar tace finafinan ta bada sammacin a kamo wannan mawaki.
Amma alal-hakika duk wanda ya san irin akidar da take cikin manya-manyan littattafan darikun sufaye – musamman yan tijjaniyya – to ba zai yi mamakin jin irin wannan waka ta fito daga irin masu wannan darika.
Idan muka dauki babban littafin darikar tijjaniyya mai suna “Jawahirul Ma’ani” zamu ga cike yake da akidar “Komai Allah ne” ma’ana duk wani abu da yake duniyar nan Allah ne, kuma in an bauta masa babu laifi, Allah aka bautawa, ga kadan daga cikin abin da ya zo akan haka : Shehu Tijjani ya ce :
“فما في ذوات الوجود كله إلا الله سبحانه وتعالى تجلى بصورها وأسمائها، وما ثمّ إلا أسماؤه وصفاته” (جواهر المعاني : 1/259).
Ma’ana “Babu abin da yake cikin zatin dukkan samammu gaba dayansu sai Allah Subhanahu Wa Ta’ala, shi ne ya bayyana a surarsu da sunayensu. Babu wani abu sai sunayensa da siffofinsa” (Jawahirul Ma’ani 1/259).
Wannan magana tana nuna cewa duk wani abin da yake samamme a wannan duniya to ba komai ba ne face Allah ne, saboda Allah ne ya bayyana a cikin dukkan komai da sunayensa da siffofinsa.
A wani wurin ya ce :
“إن جميع المخلوقات مراتب للحق…فإن الوجود عين واحدة لا تجزؤ فيها على كثرة أجناسها وأنواعها ووحدتها” (جواهر المعاني : 2/92).
Ma’ana : “Dukkan ababen halitta wasu yanki ne na Allah….saboda da dukkan samamme abu daya ne, babu wani yanki-yanki a cikinsa, duk da jinsinsa mai yawa da nau’o’insa da hadewarsa” (Aljawahir 2/92).
Wannan bayani yana nuna cewa duk wata halitta Allah ce ita, kuma komai da muke gani abu daya ne, wanda shi ne Allah!.
Ya sake cewa :
“فكل عابد أو ساجد لغير الله في الظاهر فما عبد ولا سجد إلا لله تعالى، لأنه هو المتجلي في تلك الألباس، وتلك المعبودات كلها تسجد لله تعالى…وقوله “لا إله إلا أنا” يعني لا معبود غيري وإن عبد الأوثان من عبدها فما عبد غيري” (جواهر المعاني : 1/184)
“Duk wani mai bauta ko mai sujjada ga wanin Allah a zahiri, ba wanda ya bautawa ko ya yi wa sujjada sai Allah Ta’ala, saboda shi ne yake bayyana a cikin wadannan abubuwa, kuma duk wadannan abubuwa da ake bautawa suna sujjada ne ga Allah (S.W.T)….sannan fadin Allah “Babu abin bautawa sai ni” yana nufin babu wani abin bautawa, wanda ba ni ba, ko da kuwa masu bautar gumaka sun bauta masu, ba su bautawa wani ba” (Jawahirul Ma’ani 1/184).
Wannan kadan kenan daga cikin mummunar akidar dake cikin wannan babban littafin na darikar tijjaniyya. To yanzu dan uwa mai karatu wanda ya karanta wadannan maganganu, kuma ya yi imani da su, ya yarda da cewa wanda ya yi su, waliyyi ne daga cikin waliyyan Allah, kuma duk abin da yake fada Annabi ne (S.A.W) yake fada masa, a farke a cikin barci, to yaya ba zai ce “Barhama Yake Bautawa ba”!.
Wata kila mai karatu ya ce, to ba Barhama ba ne ya koyar da haka, don haka me ya sa shi mai wakar bai ce “Shi Tijjani yake bautawa ba” sai ya ce Barhama.
Dalili, shi kansa Barhama din wato shehu Ibrahim Inyass haka shi ma ya koyar ya kuma kira muridansa da mabiyansa a kan haka, a cikin littattafansa, ga kadan daga cikin abin da ya fada a kan haka :
Yana cewa :
فإنّ الشّيخَ مظـهرُ ذات ربِّي وعينُ العَين عينُ أبي العباس. (( ديوان تحفة أطايب الأنفاس )) (ص86).
Ma’ana : Lallai hakika shehu shi ne Mazharin zatin Ubangijina. Kuma Hakikanin zati, shi ne zatin Abul Abbasi (wato shehu Tijjani).
Anan zamu ga Inyass yana cewa shehu Tijjani shi ne Allah, kuma duk wani zati na wani abu, ba komai ba ne face zatin shehu Tijjani, don haka komai shehu Tijjani ne, shi kuma Allah ne!!.
A wani wuri cewa ya yi :
خليفةُ الله في أرضٍ لذلك مَن رآكمُ قد رَأى ربَّ البريَّات
Ma’ana : “Khalifan Allah a bayan kasa, don haka duk wanda ya ganku, to lallai ya ga ubangijin halitta”. (Duba littafinsa Diwanu Tuhafatil Adayibil Anfas).
Subhanallahi, don ka ji mai karatu duk wanda ya ga shehu Tijjani to ya ga Allah, Ma’ana da Allah da Shehu Tijjani duk abu daya ne!!!.
Wannan kadan kenan daga cikin akidun da suke cikin littattafan wadannan sufaye, kuma a kansu ne suke kokarin renon mabiyansu, wanda har akwai wata tarbiyya da ake wa muridi, wadda bayan ya yi ta, sai zama Allah, kuma komai ya zama Allah a wurinsa, Sheikh Dahiru Mai gari (Allah Ya Yi masa Rahama) ya yi rubuta akan wannan tarbiyya da darika, ya tabbatar da wadannan abubuwa.
Don yan uwa in ana so a magance ci gaba da faruwar irin wadannan wakoki to dole ne sai an wancakalar da wadancan littattafai, kuma an dawo kan koyarwar Alkur’ani da Hadisi a bisa fahimtar magabata na Kwarai. Allah ya tsare mana Imaninmu Ameen.
Click Here to Support our work
AMMAH MALAM KACIKA BAKIN JAHILIN KAI KASUR GUMIN BAKIN JAHILINE KAI AMMAH DUK ABUNDA UBANGIDANKU YAYI NA CIN XARAFIN GIDAN ANNABI BAKA GANI BA SABODA KAI MUNAFIKI NE SAI WANNAN IBN THAIMIYYA MAJMA’UL FATAWA YAKE CEWA “LAU LAM TAKUNUNUT TAUBATI AHABBAL ASHYA’I ILAYHI LAMBATA BIZAMBI AKRAMAL KHALQI ILAIHI ME KUKACE AKANSA MUNAFUKAI ‘YAN KWANGILAR YAHUDAWA DA NASARA WLHY JAWAHIRUL MA’ANI BA LITTAFIN JAHILAI BANE BA KOWANI JAHILINE XAI KARANTA YAXO NA BAYANI BA BANXA JAKI KAWAI
Aykasan duk inda Dan Kwangila yake sai ahankali Musammamma wanda ya dauku irin tasu yahudu da Nasara dole su take laifinsu san suhangu wanda bama laifin yakeyiba Allah karabamu da ‘yan kungiya
BAKI DAYANSU SUNFI RIQO DA KALMAR JAHILCI SABODA KASAN ABINDA MUTUM KE DASHI SHI YAKE KYAUTA DASHI.DUK WANDA YACEMA WANI JAHILI BATAREDA HUJJABA TO KU BINCIKESHI.KUMA KUYI SANI CEWA BAWANI DAN BIDI,A DA YAKE IYA BADA HUJJA KO DALILI SAIDAI ZAGI MAI TSANANIN MUNI.TO AMMA TANA IYA YIWUWA KO HAKA TIJJANI YA KOYA MASU
Kada ku manta…ALLAH ta’ala yace…wala ya’murakum an tattakhidhul malaa’ikata wannabiyyoona arbaaba…da kuke cewa ba kowa ke gane fassarar jawahirul maani ba,ban san dawani yare kukeso mu fassara wannan sabon Allah ba…ku daina yin guluwwi cikin addini saboda shi guluwwi shi ya hallakar da kiristoci su ka bauta wa annabi isa…dan Allah ku daina zagin juna…mu musulmai ne yan uwan juna…an samu sa6ani ne kawai…ALLAHUMA arinal haqqa haqqa warzuqunattibaa’a
Toh Kai da kasani saika ci gyaransa ai….
Yakamata ka fada menene shi Barahaman yake nufi a wuraren da Mallam ya lissafo bawai zage-zage na rashin gaskiya zakayi ba….
Kwarai kuwa. Sai a fassara mana tum da ba da labarabci aka rubuta shi ba
Allah yasa muyi kyakykyawan karshi
allah ka samugama lafiya
Kai jahilin inane kake sharhi akan rubutun wani? Idan yanayin fahimta shine fassara to da fassarar qur’ani ta zo daban-daban.,
Wanna kungiyoyin duk basu bane mu koma wa alqur’ani da hadisi kawai jama’a don suna madogarar mu kawai.
Allah sarki ba irin fahimta nahau ko mutalaha za ka wa littafin sufaye ba jeka ka koya mallam, ya nan ne kamar aikin likita sai wanda ya sani, sai ka samu wankake zuci kafin za ka san mai tassawuf
kai mu allah yaa zaunaa muna daaiman zamn mu allah sayiwanmu allah maganarmu allah yasa kowaa da koomii munaa ga allah
Ai bazagi zakuyiba sai kukawo hujjojinku da zasu karyata abun da ya fada. idan kuma baku da hujja to ku kame bakinku domin kada masu ilmi suyi muku dariya. Allah yasa mu mutu kan sunnar manzon ALLAH.
salamu alaikum masu na kuma nima zanbaku amsarku akan ma.anar waqar can dakukaji lallai maganarsa hakayaki amma don bashehu bani ALLAH KADAI DANI DAKAI DAKU DUKKANKU MA AI ALLAHNI TUNDA KAGA… ALLAH SINI FARKON KOMAI SAIKUMA BABU /SAI DUHU/SAIHASKI /HASKI KUMA / TAWRARO ANNABI MUHAMMAD S A W/SHIKUMA TAURARU YAYI MALAIKU /DATARURUWAN AKA SAMU RANA DA WATA.ISKA/ ISKA KUMA YAYIRUWA/RUWA/ ANAN RUWAN YAITA KUMFA/AKA SAMU SAMA TADAYA/HAR NABAKOI /AKAITA HALITTA ALJANNA /NADAYA. HAR NABAKOI/ SANNAN AKASAMU KASA/AKASAMU DUWAZU /DA BISHIYOYI/SANNANFA.DA ALLANYASO YAHALICCE ANNABI ADANU KAKANMU/SHINIFA SHIHU YAKI NUFI BAKU FAHIMTABA NIKUMA DARIN JIYA NAYI MAFARKIN ANNABI ADAMU YAGAYAMIN WANAN ABIN DA YAFARU AKAN INZO IN FADA MUKU KUDAINA ZAGIN JUNANKU DUKKAN KU HALITTAN TAURARON ANNABI MUHAMMAD S A W/
by KABIRUN MALAM SUFI FARO DAGA JIMETA /JAHAR ADAMAWA/08123664981
Muma da munyi darika, amma ALLAH yataimakemu munyi karatu mun gane cewa Alqur’ani da sunnah itace kawai mafita. Don haka kamar yadda Allah yasa muka gane gaskiya, suma dasuke ba su da hujja sai zagi Allah yasa su gane gaskiya su rungumi sunnah ameen.
Mal. Intambayeka mana me’ake nufi da sunnah?
Kuma sunna kala nawane?
Kuma me’ake nufi da bid’ah?
Kuma bid’ah kalanawane.
Kuma inaso kami bayani akan wnnan hadisin.
MAN SANNA SUNNATAN HASANATAN FALAHU AJRUHA WA AJRU MAN AMILA BIHA ILAYAUMIL KIYAMA.
Kuma kafadamin tayadda yan masu waxifa suka sa6awa Allah da manx0nsa.
Kuma kaji ts0r0n Allah amsarka taxama Qur’ani da Hadith.
Allah yasa mudace.
Kai malam wai aganinka akanme akagina tijjaniyya ba’akan sunnaba.To kuda baku yarda da waliyyaiba bakwa ganin girman سيدنا محمد ارسول الله (S A W) Allah yakara mana sonsa ameen.Allah Yasamuganshi amafarki da a farke
Jahilain Yan Dariqa Tijjani dan Ubashi miyasa yarubuta Fassar keba daidaiba ko larabchin. Tijjani da Inyass suncucu mutane Allah ya isa
Aslm mu cigaba da Neman ilmi
Mallam Allah ya saka da alheri. Masu zage zagen nan da masu fada wai ba kowa zai fahimta Jawahirul ma,ani, matsayin su yayi dai dai da na kristoci in an kure musu da hujjoji daga Bible nasu, da kuma na yahudu da yan shi,a, wato boye abinda ke zuciya. Maimakon da a gaya mana matsayin wannan waka a warin yan dariqa Tijjaniyah sai aka hau mallam da zage zage. Shin mawakin nan ya tabbatar da matsayin Inyas da na shehu Tijjani kamar yadda litattafan shehu Inyas da Jawahirul ma,ani suka nuna ko ba haka ba. shi muke so mu ji ba zage zage ba.
Assalam.
Yan uwa, yakamata kowa yasan iya girmar kujerar da yake kanta.
(1) idan kana kujerar ISLAM ka tsaya a shahada, sallah, azumi, zakka, da hajji.
(2) idan kana kujerar IMAN ka tsaya a matsayin imani da abin da ya saba ma hankali da tunani. Domin ba wajen neman hujja bane(muqamil Islam).
(3) idan kana kan kujerar IHSAN don Allah kayi ta kiran Allah don Allah.
LAA ILAH (ILLA HUWA?) ALLAH.
Tokai banda jahili irinka kata6ajin wani malamin tijjaniya yak0yar da cewa komai Allah ne dan haka abautawa wanin Allah bakuskure bane? Kokata6aji sheik Ibrahim inyss yakai kanshi matsayin Sahabi, ko Annabi, balle matsayin Allah? To gskiya kuji ts0r0n Allah idan kaji mutum yafadi abu to tmbayanshi xakayi bawai kadinga yada sharri acikin Al’ummaba!.
Jama a ya kamata a sani cewa jawahir ma ani qumshe yake da ilimin ma arifa. Dan haka wanda ilimin shari’a kadai gareshi bazai taba iya gané jawahir ma ani ba. Slt…
YANZUN MENENE AIBUN WANNAN WAKAR YANZUN? HABA JAMA’A!!! MTSEWWW….
Lallai abinda mallam ya fada gaskiyane domin wanda yayi imani da wannan littafinne kawai zai iya yin wannan waqar ai ko michael jackson bai taba yin waqq mai munin wannan ba kuma kuma kunsan hakan don haka ina ganin a kama qur’ni da hadisan annabi (s.a.w) shine kawai mafita. Allah ya sa mu dace. AMEEN
Wadannan maganganu da akayi akan Jawahirul maani me fassara ya fassara su da fassarar larabci. Ba da maanar maganganun ba.
Sannan ka sani Jawahirul maani ba rubutun shehu Tijjani bane kuma a ciki an kawo maganar shehu ya wanke duk abinda kake kwankwanto” shehu yace duk abinda aka ce nine in ya saba da qurani da hadisi to ba nawa bane kaga min aka yi”.
Maganar da Barhama ke nufi ya daidaita da ayar kurani inda Allah yake cewa in ana sonsa abi manzon Allah. Saboda malamai magada Annabawa ne duk wanda yake son gane maaaiki sai ya kusance su su malaman dan su ganar da shi Addini.
Ba gani na idanu ake nufi ba. Allah yasa malam ya gamsu in kuma ana neman karin bayani sai mu dora.
RADDI!!!
!!!
Shehu Tijjani RTA ya ce: idan aka fada maku wani abu aka ce daga gareni, to ku auna shi da Alqurani da Sunnah. Idan ya yi dai-dai da su, to ku yi riko da shi daram dam. Idan kuwa ya sa6a masu, to ku yi jifa da shi a fadin garu(bango/gini). Dan uwa wannan shine maaunin da za ka yi hukunci da shi ga duk wani abu da ka gani ko ka ji a Tijjaniyya. Allah yasa mu dace.
Amma gaskia kajahilci wadannan littattafai da kaibayani akansu kuma kayimusu fassara ta yadda kakeso don kaci mutuncin bayin Allah to kasani wallahi Allah bazai kyalekaba saboda haka nake kiranka da katuba donshi Allah gafurur Raheem ne
Gaskiane zaku aykata wanda yafi wannan ma kuwa don munji yadda Gumema ya kafurta Musulmi haryana cewa kar aci yankansu, kar abisu sallah, sannan kuma yace daka Auri Diyar Dan Dariqa gwanda ka Aure Diyar krista to kagakuwa kafin kafada Ubangidanka yafada Gombema ya fadi to saime
ZANCEN KENAN KAWAI
Kai amma dai yan ixala akwai iya shege kai ko uban gumi ya isa yaxagi shehu balai kai dan wulakan tacci
Yan Dariku ruwa ya Qare ga dan kada bai gama wanka ba., to duk wata shubuha ta rashin iya fassara a jingineta,. In kun isa ku bude JAWAHIRUL MA’ANI ku riQa karantar dashi a masallatanku,. Kuma ku fassarashi da Lasifika kowa yaji domin daga yau za’a san fassara., amma idan kukai akasin haka to zamu ci gaba da fassarashi kuma yawun bakinku mai guba bazai dakatar damu ba!.
Hm, Allah sarki. Allah ya sakawa shehunan darikunmu da alkhairi, amin
To,Allah gamu gareka,daga gareka mukazo kuma gareka xamudawo,ta hanyar’addininka,da manzonka annabi muhammad (s.a.w) malamai dai magadan annabawane,duk malamin da yabi Allah da manzonsa,yai koyi da abunda sukace,hakakuma yai hani da abinda sukace,harxuwa ranar karshe shine guzuri mafi alkhairi,ALLAH KASA MUDACE.
Aslm alaikum duk da dai yen’uwa sunfadi abubuwa amma nima ba xan rasaba.da farko duk abinda annabi beyiba sahabbai basui ba malamai basu hadu kai ba to kaifa shiru xakai dan akarshe kaxo christa yace isah alh kai kace wa barhama alh me bambanci kuma duk waliyin gaskiya ba aimai haka kamar shehu abdulkadir wa yai mai,kwi tunani mana ku jakai shehun nan ku jakai ahaka xaku tafi anhana ku tambaye se shehunnanku dan alh aje ai karatu kar kuma kaxo bautar alh kabi da bautar barhama wallahi kai da christa ba bambanci ato.
Wasu mugayen jahilai ne wallahi sai kaji sunce qur’ani da hadisi kuma in akace suzo a zauna qur’nin da hadisin basu zuwa a zauna sai dai magan magun da yan kwangila suka fada suma su suke zuwa suna da a cikin babu hafizi babu wanda ya taba haddace qur’ani tun daga abubakar gumi da sama’ila idriss da abubakar gero da kabiru gombe da jafar muhd dan boko haram da sauran malamansu babu wanda yake karatu dole sai da littafi a gabansa kuma in kace suzo basu zuwa ga mutum 2 sunce a tara musu duka yan izala su dauko kowane littafi sun yarda dasu amma har yanzu babu wanda ya fito MAI GUDUMA shekara 6 kenan duk inda yayi maulidi sai ya rantse yan izala ba kan gaskiya suke ba kuma in a kwai dan izalan da yake cewa yana kan gaskiya to yazo ya dora qur’ani yace Annabi izala yayi in kuma kun kasa to ku fito ga hussaini mu’azu kayinji yace kuzo kun kasa saboda tsabar jahilci ko malamanku da suka yi karatu basu nemi albarka bane shiyasa su jahilai kuma jahilai kuma baku magana sai kame kame da haya niya wa’azin ku duk labarai ne kawai ake bada wa ba kamar wannan kabir gombe din nan ku je ku kalli film din alhaki kuikuyo zaku gane wa’azin kabir gombe ne yan film suka saya sukayi film da shi saboda labarai kawai yake badawa kuma kakanshi da tijjaniyya ne babbanshi kuma sunusi kunni ya nuna mana babanshi mashayi ne ba malami ba shima jahili ne sai ya fassara aya yanda yaga dama wai shan giya akwai mafani kuma yace chacha ma akwai mafani zina ma akwai amfani kai wallahi kabiru gombe kafuri ne
Wasu mugayen jahilai ne wallahi sai kaji sunce qur’ani da hadisi kuma in akace suzo a zauna qur’nin da hadisin basu zuwa a zauna sai dai magan magun da yan kwangila suka fada suma su suke zuwa suna da a cikin babu hafizi babu wanda ya taba haddace qur’ani tun daga abubakar gumi da sama’ila idriss da abubakar gero da kabiru gombe da jafar muhd dan boko haram da sauran malamansu babu wanda yake karatu dole sai da littafi a gabansa kuma in kace suzo basu zuwa ga mutum 2 sunce a tara musu duka yan izala su dauko kowane littafi sun yarda dasu amma har yanzu babu wanda ya fito MAI GUDUMA shekara 6 kenan duk inda yayi maulidi sai ya rantse yan izala ba kan gaskiya suke ba kuma in a kwai dan izalan da yake cewa yana kan gaskiya to yazo ya dora qur’ani yace Annabi izala yayi in kuma kun kasa to ku fito ga hussaini mu’azu kayinji yace kuzo kun kasa saboda tsabar jahilci ko malamanku da suka yi karatu basu nemi albarka bane shiyasa su jahilai kuma jahilai kuma baku magana sai kame kame da haya niya wa’azin ku duk labarai ne kawai ake bada wa ba kamar wannan kabir gombe din nan ku je ku kalli film din alhaki kuikuyo zaku gane wa’azin kabir gombe ne yan film suka saya sukayi film da shi saboda labarai kawai yake badawa kuma kakanshi da tijjaniyya ne babbanshi kuma sunusi kunni ya nuna mana babanshi mashayi ne ba malami ba shima jahili ne sai ya fassara aya yanda yaga dama wai shan giya akwai mafani kuma yace chacha ma akwai mafani zina ma akwai amfani kai wallahi kabiru gombe kafuri ne zaku ganeshi in kuna jin wa’azinshi
Hakika kuskurene babba kuma alamace ta rashin ilimi ga duk mutumin da bai san abuba amman yayanke hukunci akansa ba tare da yayi bincike akansa ba. Haka ya nuna rashin sanin me qur’ani yake magana akai kuma menene hadisin manzan Allah yake nufi. Ubangiji ya fada alittafinsa mai tsarki”fas’alu ahlazzikr inkuntum la ta’alamun” kuma yana fada” wala yuhiduna bashai’in min ilmihi illabima sha’a. Dan haka da ace kanemi bayanine akan wayancan maganganu na shehu tijjani acikin jawahirul ma’ani awurin masana wannan ilimi watakila da bakayi masa wannan mummunan fahimta ba. Amman anan zanso ka fassaramin wannan ayar kai tsaye” fa’ainama tuwallu fa samma wajhallah” da kuma” huwal awwalu wal akhiru waZzahiru walbadinu” inaga anan watakila kace Qur’ani ma ….. Dan haka kada kiyayya ko kuma rashin ido yasa kace kowama makahone.
barhamadai allah yabautawa kuma akan haka yayi kiransa shaida akanhaka rubucerubucansa da kuma dalibansa wadanda yakoyar bawadanda suke dangantakansu dashiba
JAWAHIRUL MA’ANI DA DIWANI, LITTAFAN MALAMAI NE BA NA JAHILAI BA, DAN HAKA BAI KAMATA JAHILI YAYI SHARHI AKAN MAGANAR MALAMI BA,ABIN SO SHINE JAHILI YA TAMBAYI MALAMI AKAN ABIN DA BAI GANE BA.DAN HAKA JAHILLAI AYI HATTARA ABAR SHISHSHIGI GA MAGANAR MALAMAI
IDAN LITATTAFAIN MALAMAI NE, ME YASA SU BASA KARANTAR DA SHI A BAYYANE DA TAFSIRIN SA DA TARJAMAN SA KAMAR YAN DA SUKE YI DA ALQUR’ANI DAN MUTANI SU SANI?. Wanan ya nuna qarya ku ke, in kun bayyana jamaa za qi ku saboda kafirci da ke a litattafan. “al-ithmu ma haka fi nafsika wa karihta an yattali’a alaihin nas” ANNABI S.A.W Ya fadi gaskia.
GWANI na gwanaye Annabi muhammadu s.a.w Dogo mai dogon takobi dogo mai dogon sara. Dogo maidogayen mashi. Dogo mai dogon doki dogo mai dogon braqa dogo mai dogon sura. (duba a suratul ma’ida)duk wanda yace Annabi gajerene yankashi. Fari mai farin gida fari mai farin kyaure. Fari mai fararen yaya fari maifararen dokuna fari mai farar kyauta a kasa sarki kake. Asama sarki kake. MUHAMMADUR RASULILLAHI (SAW) kai yan uwa kumu duka mugaida RASULILLAHI..
Duk abun da shehu tijjani ya fada dai-dai ya fada shehu barhama ma ya fadi dai-dai komai Allah ne mai ganewa ya gane
Abun ilimi ne sai ARUFAI zasu fassarama amma katon zahili yazo yayi kuma kai in ka tsaya ka lura ko mai suka fada haka yake dan duk duniya sun fi kowa ilimi
Shehu Ahmad Tijjani (R.T) yana dan shekara 7 ya hardace al’qar’ani lokacin da ya kai shekara 21 sai da ya zagaye duniya ya rasa wanda zai karan tar dashi yan uwa ku lura jikan masu abune shi fa dan haka komai ya fada dai-dai ne kuma abun ilimi ne mutumin da ko kansa bai sani ba yazo ya dauko littafin da sai ka san kanka sannan zaka karantashi dole sai ka san kanka sannan zaka fara karan tashi in kuwa kace zaka karantashi to yanzu ka fita daga musulunci
Wai a hausance me ake nufi da bauta ?? Kuma me ake nufi da ubangiji ? Kume me ake nufi da dogaro ?? Kuma me ake nufi da halitta ?? Kuma me ake nufi da Allah ??
KAI YAN BIDI,A KUYI SANI CEWA MUNSAN KOMAI DAGA WANNAN DARIQAR SAIDAI KUYI ABINDA ZAKUYI.
Yan izala baku da ilimi sai kuka dauka kowama bashi da ilimi wallahi wahalar kenan da kunsan wasu suna da ilimi da bazaku yi izala ba
Masu ilimi su fito su karanta ma duniya ababen da ke cikin wadannan litaffan nasu. domin jama’a musulmi su anfana da abinda suke dauke dashi. saboda idan mai ilimin abun ya bayyanar to ai zaifi na wanda ya kutsa.
Wannan gaskiya ne.
Kuddunku “yan tijjaniya jahilaine A sabon masallachin juma’a na gaya sukace salatil fatihi daya yafi sahabbai dubu
kai babban makaryaci,ciki darika babu shirka ko hada allah dawani awajen bauta sai dai inkakasance acikin masu kin bayin allah
WAI DAN ALLAH DA IXALA DA DARIKA WACCE TAFI JIMAWA YA KUNA HAUKA MUTANE NAWANE SUKE DARIKA SUKA DAWO IXALA SEKUITA SHIRME KUJE KUI KARATU DAN ALLAH
Kuma kusani ku da tijjanifa duk daya kuke kumama inku ka dage xaku fishi YANDA YAKE BAWAN ALLAH HAKAKU KE SEKUI TAWAHALAR DA KANKU KAN TIJJANI TIJJANI KUMAFA DAN KAUYENE TIJJANINA HABA DA ALH
Duk wanda yace sheikh tijjani da sheikh ibrahim sun cuci mutane, to ya sani wannan yazama shine nafarko kuma shine nakarshe. Allah yakara musu daraja amin summa amin.
Yan uwa muji tsoron allah akan komi fassara maganar sufaye idan ba sufi kake ba kuskure ne mai girma domin ilmin sufanci bakamar sauran ilmoma bane kamar ilmin likitanci ne haka suma sufaye wasu likitocine acikin musulunci don taqamar ka iya larabci baka isa ka fassara maganar sufayeba haka don ka iya turanci baka isa ka iya likitanci ba dole se ka samu likita ya koya maka sannan ka iya haka ilmin sufanci yake don allah mudena fadar abunda ilmin mu be kewaye da shiba
TUNDA NAKE BAN TABA DAUKAN DAN IZAMA MAI ILIMI BA GASU SAI SON GARDAMA KUMA BASU IYA MAGANA SAI TSORO DUK DAN IZALAN DA YAKE TUNANIN KAN GASKIYA YAKE DA MAULUDI INA GAYYATARSHI BIRNIN KATSINA SHEAIK MAI GUDUMA ZAI SO SAI A BADU QUR’ANI SU RANTSE IN YA KASA TO YA DAUKI QUR’ANI YA RANTSE YACE BA SU BANE KAFURAN DA ANNABI YA SUFFANTA ZASU ZO KARSHEN ZAMANI BA DA YAYI MANA HAKA YA BIYA IN KUMA YA KASA YA RANTSE MASALLATANSU BASA GABAR WUTAR JAHANNAMA IN YA KASA YAYI RANTSUWA DA CEWA IZALA ANNABI YAYI IN YAYI MANA HAKA TO YA BIYA MU IN KUMA YA KASA TO IZALA ISKANCI NE
Kai Jamilu abadau kake ko meye sunanka ka sani mu yan izala ba muyin komai sai da hujja ingantacciya koda shaikh kabir gombe ko shaikh Abdullah Balalo ne sukayi magana sai mun ce su kawo hujja.Amma ku tunda baku da hankali ba ku tambayar hujja idan kuma kuna da gaskiya kuzo yi mukabala a baza hujjoji daga qur’ani da hadisi da mallaman mu.Jahilan banza marasa ilimi gara ku koma makaranta!
Na gaisheki yar girma
I love you and your comment
KAI ! BAKAI DA LABARIN DOMA NASARAWA STATE ? TO YAN IZALA SHIDA SUN YI RANTSUWA GABAN MAI GUDUMA KUMA BABU KOMAI DAYA FARU DA SU SHEKARU 2 KENAN. KIRA 08164523076 KO 08022832559 DON KARIN BAYYANI. KU JI TSORON ALLAH, KU BAR KAFIRCI KU YAN TARIQA !!!
Kaxo bajoga kai tambaya da muna xane lfy ba yandarika tuda ya fara shugowa bajoga sai abun yafara tabarbarewa sai akasumu sarki aka fada masa sai yace xa a yi mukabala ankirashi yaki yaxo sai akace abarshi xashigo ai sai ranan yashugo bajoga kafun a ankara wasu sumboyeshi har yafita ku kafun yarasu nane akaye abun kuma in kace karya nakeyi katam baya inane gombe sai kace akwa wani LGA wanda ake cemata funa-kaye kasa ke tambaya bajoga a ina take awajajen
Shehul islam maulana shehu ibrahim inyass
gaskia kai wannan abadau kin Jaki babu kamar kai. Don ALLAH wa taran ka zo kasar senegal ,nan za ka gane su waye shehunnan nan.an zagué su kin kawai cikakun azzalumai.ALLAH ya shirye ka Jaki kawai.daga jin bayannan ka an San kai ba mai ilimi ba ne . munafukan kawai
Abubuwa dadama a darika sukan iya fitar da mutum daga musulunci sekaga kamar bauta kake nan kuma shirme kake jama’a yanxu darika ta jahilai ce
Allah sarki, ko ya iya allonsa ya wanke yayi shiru.Malam ka manta malaminka yace siyasa tafi sallah ne ko zaka iya kare shi.
YAN KWANGILAR YAHUDAWA YAN IZALA DAKA TSAYA YIWA DAN IZALA BAYANI AKAN SUFANCI GARA KA ZAUNAR DA TINKIYA KANA KOYA MATA KARATU WALLAH INKASO DAN IZALA BAMA KAYI IZALA SAI KAYI PRISON A JAHANNAMA DAN ANNABI YAYI TSINUWA AKANSU YAYIN D SK KIRASH AZZLMI
Assalamu alaikum, malam a hakikannin gaskiya kayi kuskure mai yawa domin su litattafan sufaye ba’a daukarsu kai tsaye ayi musu fassara ba tare da neman ilimi akansu ba, kamar yanda kai kayi, kamar yanda aka sanine shi ilimi fanni biyu ne akwai ilimi na shari’a, akwai na hakika ma’ana mu’arifa watau sanin Allah, dukkansu dolen mu muyi imani dasu kuma mu yarda dasu, ya isheka hujja da kasan cewa Annabi musa a.s mai daraja ta uku acikin ulul azmi, Allah swt ya umarceshi da yaje ya nemi ilimi a wajen wani wanda ba Annabi ba, ba kuma mursali ba, domin ya nuna mana iliminsa fa fanni biyu ne, kai kuma daya kake takama dashi shine na shari’a, malam inason kasani fa shi Allah baya sanuwa ga wanda bai nemi ilimin saninsa bafa, ta wace hanya zakayi gyara akan abinda baka saniba, kuma gyaran ma ga wadanda suka tohu suka ginu suka kare acikin sanin Allah, ta yaya zaka shiga gonar da ba takaba bakasan me aka shukaba kace zakayi noma acikinta, anya babu kuskure kuwa? kai wannan barna ce me yawa. Acikin bayanan da kayi akwai wadanda suke lallai akwaisu a cikin jawahiril ma’ani amma kasancewar baka da ilimin abin ba zaka san abin da ake nufi da haka ba. shawara ta anan itace don Allah ku kiyaye da shiga harkar dabata shafeku ba musanman irin wannan domin wallahi zaka fada halaka, amma in ka tsaya matsayinka sai a zauna lafiya nagode.
kai muridi to mai yasa jahilan malaman ku basa fitowa suyi wa mutane bayani na gaskiya akan littafinba? Ya za a yi mutum ya yadda da cewa komai allah?duk wanda yadda wannan magana ya cika cikakken jahili.
Hmmmmm amma dai kasan shida basa ankabane wajan ilimi kuma karyane kace masa bayida ilimi ku wanda yake fassara Al-qur’ani fa bawai kawai ake fassarashiba ka nace wa ba’a fassara JAWAHIRULMA’ANI kai amma kasan ma asalin tarihim JAWAHIRULMA’ANI makuwa kaje kabin ciki tarihi wa yabuga JAWAHIRULMA’ANI san nan kaxo kaita faman karyata abunda yake ciki
gaskiya wannan alamarin kodagaskiyane bekamata mawaqin ya bayyanaba tunda shiyagane to se yayi shiru
Kai jahiline wallahi jamilu kana ganin shirka karara sannan kuma kana yin wata magana kamarma baka damuba, kaai anyi rashin muminai mara imani. allah yatsine maka dagakai har kafiran shehun nenku din kuma ya dannaku inda yayi alkawari daisa mushirikai
allah ya sauwaka amen
KAI! WASU MUTANAN BASUSAN SUKAWO RAHAMA ACIKIN ALUMMA SUNFI BUKATAR SUZAGI WANCAN DA WANCAN. ALLAH YASHIRYEMU!
To gaskiya me wannan akida bazaiga rahamar Allah har sai ya tuba yadaina Allah yasa sugane gaskiya ameen Allah ameen
Kwarai ya tabbata kai jahiiline ko kuma mai san binrai to bara kaji karamin almajirin shehu tijjani (r.t.a) ya fikarfin ka da malamanka marasakunya kuma na tabbatar maka tun a duniya sai ka wulakanta bama a kabarinka ba kuma akan waka bakaji sabbabi bane? kosu baka da sharhinsu tsinanne kawai
Kaine babban jahili masu bauta wa shehu
jahili munkiri masharranci tunda kuna zagin waliyai kuna cikin hadari da halaka
ka je ka kara ilimi dan kai jahili ne baka da ilimi
Wai shehunnai zagi suke koyamukune? Bayida kyau amusulunci . Kawo ayah ko hadisa,in kachika mai ilmi.
Hahaha, babu hujja ai yakamata kakawo hujja kamar yadda mai rubutu yakawo daga cikin littafin ku ma malaman ku suka boye sabo da abin kunya.
Nayaba dajai barhama
ANNABI MUHAMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA YA CHE A HADITH INGANCHECHE ….ADDEENING MUSULUNCHI ZAI KASU KASHI SABAIN DA UKU ……..KASHI DAYA NE KAWAI ZAI SHIGA ALJANNA SHAURAN DUKA IYAN WUTANE ……..SAHABBAI SUN TAMBAYESHI WANNENE DAYAN……ANNABI MUHAMMAD SALLALAHU ALAIHI WA SALLAMA YA CHE …..WANDA YA RIKE KURA NI MAI GIRMA DA SUNNA TA …..BAWAN ALLA ANNABI BAIYI ZAMANI DA TIJJANI BA DA ABDULKADIRI DA SU INYASS
TUN DA WURI ABOKINA DAN UWATA AYI HATTARA A YI KOYI DA MA AIKIN ALLA ANNABI MUHAMAAD S AW KADA WANI YAYI MAKA KARYA YA CHE ZAI BOYEKA A CHIKIN AJJIHU YA KAI KA ALJANNA ………
SHIGA ALJANNA A YI AIKI ALHADU LILLAH..
Gaskiyane tanko muh’d agaya musu gaskiya ko d ana bakin kurane.dolene atunatar dasu domin manzon allah (s.a.w) yana cewa:- fazakkir fa innal zakira tanfa’ul mumini. Takunatar domin tunatarwa tanawa mumini amfani. Allah yasa mudache…. Allah yasa mugama d duniya lfy allah kakare dukkan malumanmu masu koyar da sunnan annabi muh’d (s.a.w)
Xuwaga cikekken jahili mai kushe darika naso namaka raddi sai naga cewa bakada ilmin.Fahimtan.Abinda xan.Fada. Naji wani dan.Uwa yamaka maga .Amma kasaurari nawa raddin. .Amma kafinnan.Kaje kakara ilmi sai kamin magana
Abinda kuka sani kenan ashar ,shikuke koyakullun.ba kurani ba hadisi
Kaji makaryaci turn jahili ankawo muku bayanai da dalilai da hujjoji kunata taaweeli wallahi ďan uwa indai kai har yanzu đariķa kake toh ka buga war Wass 😑 Wallahi karakun hadisi da aiki da shi shine kaďai zaman lafiya ga musulmi wallahi yanzu babu wata kara dukkan wanda yake đariķar tijjaniyyah Arne ne irn donall throum
ALLAH YAKAREMU DA DUHUN JAHILCI DA SANRAI, ALLAH YASAKAMANA WANNAN SHARRI, DAKAIWA YAN TIJJANIYA,NIDAI NABARKA DA ALLAH
Darikun sufaye gaskiya ne SHIFA ILIMI WAHALA gareshi bawai kasai littafi kaje ka karanta ba zuwa ake wajen malami ayi ladabi a samu karatu da albarkarsa inkaji wata magana baka san da ita ba to ka tsaya a matsayinka
Mu ilmin da annabi yazo mana dashi ta ishemu
wannan ai shirmene wamnan abun na shehunnai.
Allahu Akbar!!! Manzon Allah(S.A.W) yayi gaskiya, daya fadi (shekaru dubu daya da dari hudu da ‘yan kai) cewa “LALLAI AKWAI ZAMANIN DA ZAI ZO, AL’UMMA TA ZASU KASU KASHI SABAIN DA UKU(73), DUKANSU SUNA WUTA SAI DAI KASHI DAYA, SAHABBAI SUKA TAMBAYE SHI, WANI KASHI NE YA RASULALLAH? SAI YACE KASHIN DA SUKE KAN ABINDA NAKE KAI NI DA SAHABBAI NA”. Dan uwa na musulmi, ya kamata muyi nazari akan wannan hadisi sosai. Na farko mu san hadisin, shin hadisin tana nan a jerin ingantattun hadisan annabi?, ko kuwa kirkiranta aka yi yanzu? Na biyu, idan mun gane matsayinta, sai mu duba mu gani, shin mun shigo zamanin da annabin Allah ya ambata?
Yanzu fa idan nace ni musulma ce, wai sai an tambayeni, ke shi’a ce, ko izala ko darika tidjania ko qadiria??? Na uku, in mun san wanne muke ciki, sai mu tambayi kanmu, kashi dayan da annabi ya fada ne?, ko kuwa an kirkere shi ne bayan wasu shekaru? Kuma yana bin abinda annabi yake kai tare da sahabbansa?
Ko wace kungiya (shi’a, izala, darika…) duk suna danganta aqidarsu zuwa ga annabi(S.A.W).! Ya zamu gane na asalin? Duk abinda aka ce ayi, a matsayin bauta, annabi yayi wa sahabbansa bayani ko kuma ya aikata shi sun gani… Daga karshe yace “DUK WANDA YA AIKATA WANI ABU, WANDA BAYA CIKIN AL’AMARIN MU, TO AN MAYAR MASA” ai annabi yana nufin wani abin alheri ne, ba akasin hakan ba!
Yan uwana daga bisani, abu na hudu shine muyi ma kanmu adalci, muna kan kashi dayan da annabi(s.a.w) yace suna aljanna ne? ko kuwa sauran saba’in da biyun(72) da yace suna wuta cikin hallakane??!
Mu tashi mu nemi ilmin sanin duka bangarorin: da shi’a, da izala da darika, kar mu tsaya a bangare daya, mu zama kifin rijiya baka sanin abinda ke faruwa a waje… Mun wuce zamanin jahiliya da ko me aka gaya mana zamu yarda., komai a bayyane yake! Allah ya sa mu dace!!!
Agaskiya kayi/kinyi magana sbd mai kaunarka shike fadan gaskiya
Allah ya kyauta ta karshen mu kuma ya kama ta kusan ina ‘ya’yanku ke karatu don gujema haka
Ameen s ameeen
abinda zaku lura ita darika ba kungiya bace darika hanya ce ta zuwa wajen annabi aikin yan darika shime istigifari da salatin annabi da la’ilaha illahahu kowace dariqa a akwai irin salon data dauka nayin wa’yannan abubuwa to kai da bakayi su kuma suna yi ba don komai ba sai don Allah to menene aibunsu kowa ya tsaya a fahimtarsa amma kun tashi kuna ta KAFIRTA mutane
Allah ya karai mu daga waliyyan shaidan ba na Allah ba masu bukatar batar da musulmai.
duk wanda ya zagi waliyan Allah to bazai gama da duniya lafiya ba.
Waliyyai gaskiyane, amma inane akace abar Annabi abisu.
sukansu sufayen sunada yaqini cewa kafirci suke koyawa mabiyansu Allah shiryardamu amin sukuma Allah yasa sufahimci addini amatsayinsa na addini batatsuniyaba da aqidar kafirci.
kai qaramin jahili waya gayamaka shehunnanmu akan bata suke kana nufin su karen gombe da gumgumen wuta suna na gari
ALLAH KASAKA MANA MU YAN DARIKAN TIJJANIYA DA ABINDA AKA MANA AMIN
Abinda kuka ma kanku Dai cikin jawahiril maani
muhammad rabi,u ummmar kai ko acikin jahilai kai jahiline banxa kidahumi daqiqi kai wa tagayamaka haka ake nufi acikin litattafan da kafadi
Sannu masu bakin ashar to bai da kyau a musulunci
allah yakarawa taka lafiya basira da lafiya kuma allah ya tsareka daga sharrin mutane da aljannu
Wane ni insan waye shehu barhama dan hallitama batasanci ba.sai dai shi dayasankansa.
mudai musulmai zuwan izala yazame mana musifa a nigeria Allah ka kawar mana da masu dangalallun wanduna da suka rukida suka koma Boko Haram tirda wanda ya kawo Izala a kasarmu Nigeria.
Yakamata mugani daciwa allah yana amfani da abinda kayi niyya ni dashi,dunhaka wanda ya su annabi dan duniya,zai samu ku dan lahira,hakama,kuma annabi yaci,yana sun wanda yaki sun,mai sun sa.yajama’a muslmai mubar sun zuciya mubi allah da manzansa da walliyansa,da malamai,da iyayan’mu,kuma mugirmama su,dumin badaya muki dasu ba,
yayi
Gaskia ce ake gaya maku ama basa ji .,dama xagi ne aikinsu .,duk ar bincika agani su waye ke xagi anan yan dariqa ne
Kuma abdulwahab abunda aka fada gaskia ne .,haka yan dariqa keyi .,su dauki siffofin Allah su daura wh barhama wanda shi bh kowa bane ..,walahi jiya muna wani gardama da wani dan dariqa yana ta istigili .,cewa yayi walahi mutum ba xai kare lafiya bh matukar be bi ibrahim inyass bh ..wa yace ar bi shi??? kuma wadanda suka mutu tun kafin inyass kenan basu kare lafiya bane?? ..,WALAHI TALAHI SUMA BILLAHI LAZI .,inda ka imani da Allah ,ka yarda da mazonsa .,kayi wa uwayen ka laddabi ka bi shari’a musulunci bh barhama bh ko kakansa be isa shi hana mah shiga aljana bah .,kuma walahi ka ku daukeni dan izala .dan ni walahi ban da aqida .,ni ahl li sunnan ne
i dan kana jin hausa kaji anyi turanci sai kalleshi dan kai dama baka jin turanci dan ko da ma anyin turancin kai baka iya
tunda kuna ai banta mallaman mu to zamu dinga zagin malamanku
ku da ku zagin annabi
ku da ku zagin annabi kuke cewa annabi mutum ne kamar kowa in tambayeka har dan giya da giya da dan ludu?
AI SHI ALLAH BA A MISHI BIGIRE DUK INDA KA TABA SHIKE GURIN NIDAI GASKIYA BANJI WANI AIBUBA AKAN MAGANAN TAKA LAFIYA.
Turda halinku na zagin waliyan Allah. Allah yaganar da mu bakidaya
AI ITA TAWAHIRUL MA,ANI BA LITTAFIN JAHILAIBANE MAGANANE IRIN NA ARIFAI MASANA ALLAH BAKUBA DAQIQAI ANNAMIMAI “YAN WUTA
To kai garkuwan jahilai,idan har Allah ya kafirta wanda su ka ce Allah dayan uku ne,to haqiqa wanda yace komai Allah ne shi yafi cancantar zama kafiri irin su Tijjani da Inyass domin itace aqidar da suka rayu kuma suka mutu akai, kuma aqidar mu ta Ahlis sunnah ba ma cewa wani dan wuta sai wanda nassi yai nuni dan wuta ne. Kaje kayi karatu jahilin gaba da baya.
Kai wlh wanda
Izalah jahillai mara hankali mara ilimi ku tsaya ku fahimci karatu yan iska dolaye yan wuta kahirrai mara hankali kwarataye yan zina,bakusan komaiba sai kago kazafi ga waliyyan allah, to da kuso da kuki wallahi sun riga sun shiga gabanku domin cewa kuna bakin cikinsu ne domin allah ya basu ilimi wanda ku harkumutu wallahi baza a samu wanda zaikai koda kusa da kafara takalmar daya daga cikin almajirran sufaye ba ballantana su, haza wassalam
Kungiyar izala Wahuwa jahilun su jahillaine,wahuwa munafikhun su munaffukkaine, kuma wallahi ku sani nayi muku raddi daya-daya har goma sannan kuwa akwai rubutacciyar raddi guda biyar kuma sai nayi raddi dubu,
kungiyar bamu gudu bamu ja da baya zamu karawa izala raddi ashirin bisa ga wayanda mukayi guda goma kafin watan maulidi ya kama, idan kana nemanmu zaka iya kira,
Website:bamugudubamujadabaya.mywapblog.com
[email protected]
Phone:07036475178
Ga kadan daga cikin wakar raddi na tara (9) daga nan a garin Argungu kungiyar (BAMU GUDU BAMU JA DA BAYA) daga bakin Surajo Abdurrahman Agungu
da Hassan Abdullahi Argungu. Sai ku jira sai mun fidda ita a kasusuwa,
Jahilai yayan shegun,
Izalah
kwartaye yan shegun
Izalah
masu addinin nera shegun
Izalah
azzalummai shegun
Izalah
yayan zina yan shegun
Izalah
sai kunjimu a kasusuwa masu fitowa zuwa gaba insha Allahu
Wallahi tallahi duk wanda bayason waliyyan Allah wato sheikh tijjani sheikh barhama da dukkanin sauran malamman tijjaniyya to shi dan wutane wallahhi tun a duniya yasaba da shiga wuta kafin aje lafira, ina nufin ka koyi zamanka a cikin wuta domin ko wallahi kai dan wutane tsakiya bama baki-baki ba idan takamarka gobnati to lafira muji ko uban waye ne zai bada cin hanci a sakoka idan ka shiga hannun allah domin bakason manxonsa to miye saka makonka a kan haka inba narul-jahim ba
Ayu da hadisai akekawuwa mai ilmi!!
Wamaa allamnahush shiira wamaa yambagilah inhuwa illa zikrun wakuranimmubin
Bamuzagin Annabi don munsan darajansa .atu burhanakum inkuntum swadikin. Zagi bakyau amusulunci , kawo Ayah kohadisi. La anallahu man la Ana walidaihi.
Kash!! Wa azi zaka mai yadena ashar bakyau a musulunci
Wai shehunnai zagi suke koyamukune? Bayida kyau amusulunci . Kawo ayah ko hadisa,in kachika mai ilmi.
Yadda mu yan Darika muke daukar Alqur’ani murantse dashi kan Darikarmu ta Tijjaniyya gaskiyace to kuma mufara gani kunarantsewa da Alqur’ani mana kan Izala Idan kunakan gaskiyanemana
Baka Sallama wa ALLAH AHAKA BANE? KO ya kake so ya fada?
Allah ya laance ka wanda bai san darajar bayin Allah nagariba bamasu dagawa da sanraiba
Kai Qasurgumin jahiline wallahi, wannan maganganun da tatsuniyoyin daka rabutowa mahaukata jahilai irinka wadanda basason zuwa makaranta sai dai kuje kusayo paipen CD kusaka a komputer kuce wai ku kunzama malamai. Jahilan banza kawai. Kai yanzu idan anduba littafin babban kafurin ku “kafur-kafur namijin kafiri shiba kafirinba amma yafi kafiri kafurci.” Shine ibn taimiyya. Allah yaqara masa nauyin qasa dashi da dan abdul-wab tsinannun duniya kawai kafuran banza. Duk wani riqaqqen dan izala daka sani wallahi ubansa dan dariqa ne. Uban ibn taimiyya dan darika ne, uban abubakar gumi dan darika ne, uban jafar mahmud dan darika ne, to dan kun zagi dan darika sai me? Ai sai da kuka fara zagin ubanku tukunna. Debabbun duniya kawai masu raba kan al-ummar musulmai.
ALLAH YASA KAWA SHEHU AHAMADU TIJJANI (R.A) DA SHEHU IBRAHIM INYASS (R.A) DA ALHERI MAN YAN BAYIN ALLAH SALIHAI(KAINE KA FADI HAKA BASUb MUN NEMAN TSARI DAMAGANAR KA اعوبالله من الشيطن الرجيمALLAH KASAKAMASU ALBAR KAR HABIBIN KA MUHMMADUR RASULILLAH (S.A.W) ALHAMDULILLAH
Assalam alaikum Allam Kamal…… Nima naji dadin bayananka sosai amma sai dai akwai wasu guri da dama dakayi typing error.
Sent from my BlackBerry wireless device from MTN
Nagodewa Allahu
Hmmm Allah ya sauwake…….Allah ya karemana DARIQA……ai da mubi dan TAIMIYYA……DA dan ABDULWAHAB….masu raina annabi (S.A.W) gara ma mu mutu…..Allah mungode ma
Kash……! Jahilci babban ciwo jama’a kubiyo ni kuji abin da ANNABI MUHAMMAD RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM yace game da zuwan masu tsangalallen wando ( 3 quatre/ tiri kwata )………..!
Dafarko dai bari na fara kawo muku qissar da shugaban izala NUMBER 1 wato nafarko a duniya wanda shine YAZIDU ( L A ).
Lokacin da ANNABI MUHAMMADU RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM yayi rabo “share” na dukiya ya rabawa mutanen najadu da mutanen yemen bai raba da mutanen madina ba, sai yace mutanen madina suyi haquri saboda mutanen NAJADU yana rarrashin sune saboda akwai wani Fitina dazai fita daga cikinsu. Ana cikin hakane kawai wani mutum ya danno kai gashi dogo, mai da kwalkwabon kai, mai da chododon gemu, mai idanuwa a kurmin ido kawai sai ya danno kai ya haro Annabi SAW yana jalla wa Annabi SAW yatsa yana cewa ; ” KAI MUHAMMADU (SAW) KAJI TSORON ALLAH, WANNAN RABON DAKAYI BAKAI ADALCI BA” sai Annabi SAW yace dashi ; ” YANZU WAYE ZAIJI TSORON ALLAH IDAN NI BANJI TSORON ALLAH BA? ALLAH YA AMINCE MIN AMMA KAI KA GAGARA AMINCEMIN DA HAR ZANYI RABO KACE BANYI ADALCI BA NAJI TSORON ALLAH? Sai wani Sahabi yace ya Rasulullaahi kayi min izini na sare kansa, shi wannan sahabin ana kyauta zaton cewa Khalid ne. Sai mai tausayi yace a’a sai yace daga tasson wannan mutumin wasu mutane zasu bayyana zasu kware a Qur’ani. Har sai takai su dacewa waye yakaisu iya Al Qurani? Amma imaninsu baya wuce maqogwaronsu kuma sune garakun wutar jahannama. Kubiyoni a hankali amma kafin naci gaba ga Hadisin nan na farko Sahih Bukhari ( 3611)
ياتى فى آخر الزمان قوم حدثاء الأسنان سفهاء الأحلام يقولون من خير قول البرية يمرقون من الإسلام كما يمرق السهم من الرمية لا يجاوز ايمانهم
Wasu mutane za so zo a karshen zamani
(1)Masu kananan shekaru
(2)Masu wawayen tunani
(3)Suna fada daga fadin mafi Alkhairin halitta
Wato suna fifita zancen Annabi sAwww Hadisi/Sunnah.
(4) Suna fita daga musulunci kamar yadda kibiya take fita daga baka
(5) Imanin su baya ketare makogoronsu.
____________________________________
Guri na biyu
لئن انا ادركتهم لأقتلنهم قتل عاد
Wallahi da zan riskesu dana karkashe su kisan Adawa.
____________________________________
Sai kuma saheehul muslim
Sahih Muslm 1066
يخرج قوم من امتى يقرؤون القرآن ليس قراءتكم الى قراءتهم بشىء ولا صلاتكم الى صلاتهم بشىء ولا صيامكم الى صيامكم بشىء يقرءون القرآن يحسبون انه لهم وهو عليهم لاتجاوز صلاتهم تراقيهم يمرقون من الإسلام كما يمرق السهم من الرمية
wato
wasu mutane zasu fito daga Al,umata suna
(1) Masu qananan shekaru .
(2) karanta kur,ani karatun ku ba wani abu bane i zuwa karatun su
Wato Karatunsu ya fi naku.
(3) Haka sallar ku ba komai bace i zuwa sallar su,
Wato sallarsu tafi taku tsaruwa.
4)Haka a zuminku ba komai bane i zuwa a zuminsu,
(5)Suna karanta Qur,ani suna zaton cewa shi hujja gare su amma shi a kan su ne.
(6) Sallar su bata ketare makogoronsu
Wato Riya kenan suke a sallah.
(7)Suna fita daga musulunci kamar yadda kibiya take fita daga baka.
———————————————————_
______TAMBAYA TA ANAN ITACE_______
1). Su wane ne mafi yawan su masu kananan shekaru ne a cikin da’irar Musulmai…….? Ta inda Zaku ga cewa kafin asamu babban mutu guda daya sai ka sami kanana sama da guda 100 domin daman cewa ya yi zasu zo a qarshen zamani. ( To suwane ne idan kaduba zakaga cewa suna da yawan matasa masu qananan shekaru?
(2) Su wane ne Idan ka ga sallarsu sai ka raina taka sallar ??? Ta yanda zaka ga makewa a sallar ba a magana domin gani zaka yi idan ka kwatanta da kai kanka zakaga baka iya sallah ba.
(3) Su wane ne Suke yawan cewa Sunnah ko Hadisi wato Zancan Annabi sAwww ??? Alhalin fa suma suna aikata abinda Annabi sAwww bai yi ba,( kamar su musabaqa Al-Qur’an, sallar tahajjud wanda mata da maza zasu fito cikin dare, Tafsiri a Ramadan, kamar irinsu bude makarantar matan aure, irinsu tsangale wando zuwa qauri dadai sauran bidi’oin dasukeyi) amma saboda Mu’ujizar Annabi sAw na cewa suna fadar zancan Mafi Alkhayrin Halitta,sai ku ga suna cewa Sunnah kawai !!!
(4)Su wane ne suke Yaqar ‘Yan Uwansu Musulmai suna barin Kafirai kamar yanda muke gani yau a Nijeriya Qarshe har Kafirta juna sukeyi sa’annan ( kuma suma’ila idris yace basu kadaiba, yakamata dasu da kirista su hadu suyaqi yan dariqu wanda sune suka dulmiyarda addinin tun gabannin isar duniya ) ma’anarsa anan kenen tunkafin Allah ya halicci Annabi Adam (A.S)
( 5 ) Annabi ( SAW) yace
“MAN KAFFARA MUSLIMAN FAQAD KAFAR”
“DUK WANDA YA KAFIRTA MUSULMI,TO YA KAFIRTA”WATO MAI CEWA MUSULMIN KAFIRI,SHI NE YA KAFIRTA.
Saboda haka,zaka ga suna kafirta junan su,wato na Kaduna na cewa na Jos Kafurai
Haka ma na Jos na cewa na Kaduna kafurai.
SAI KABANI AMSA KAWAI MA’ANA HUJJARKA ACIKIN QUR’ANI DA HADISI. WANNAN MAGANACE TA FAHIMTA BATA BACIN RAI BACE. Saboda Annabi Muhammad SAW yace ” Muslimu akhu Muslim Layazalamu” ma’ana “Musulmi dan uwa musulmi kada ka zalunce shi. Saboda naga kai dan uwanane musulmi nidai nasan bazan zaluncekaba sa’annan kaima bazaka zalunce niba.
Abin danakeso mugudu tare mutsira tare. Ma’assalam.
Daga USMAN AMINULLAH 08032904972 ( [email protected] )
Hmmm kaga hauka koh irinta yan bidi’a,dan allah idan kace ku bakwa bidi’a inaso ka kawo min inda akace maulidi sunnah ne,a hadisi akafada ko a alqur’ani?wato wani abu sai ahalussunnah wal’jama’a sbd mu bama bautawa wanin allah,amma ku ayau kundauka inyass kun bashi siffofin allah,mu ahalussunnah kuntaba ganin inda muke bautawa malamammu?amma kufa?toh kagani ko anan yakamata kugane wasun ku suna aikata abunda bekamata
Hmmm kaga hauka koh irinta yan bidi’a,dan allah idan kace ku bakwa bidi’a inaso ka kawo min inda akace maulidi sunnah ne,a hadisi akafada ko a alqur’ani?wato wani abu sai ahalussunnah wal’jama’a sbd mu bama bautawa wanin allah,amma ku ayau kundauka inyass kun bashi siffofin allah,mu ahalussunnah kuntaba ganin inda muke bautawa malamammu?amma kufa?toh kagani ko anan yakamata kugane wasun ku suna aikata abunda bekamata,wallahi kudinga jin tsoron allah domin ku shaida kome kuka fada akan mu wallahi rangobe kiyama allah xaitada ku akan wannan irin maganganun da kukeyi akanmu kuma wallahi sai allah yasaka mana
Assalamu alaikum warrahhamatul lahi ta’ala wabarakatuhu. A matsayin namai karamin sani wanna batun bagaskiya bane. Adai nemo mallamai nagaskiya atambayesu tsakani da ALLAH indai basankaiba zasuyi cikakke bayani akan jawahiru ma’ani. wasalam. Nasani acikin jawahirul ma’ani shehu yace duk abida akace nafada toka aunashi da shari’a idan yayi daidai, toni nafada idan kuwa baiyiba to awatsa dashi. danme zakace shiyafada nayarda, wanna bagaskibane.
Allah ya kara tabbatar da dugaduganmu akn bin sunnar annabinmu (s.a.w)
Dan Allah ‘yan uwana ku daina daukar littafan waliyyan Allah kashifai kudubai kuna haskawa a media dan fassaran da kuke kokarinyi baku isa ku fassara baiti daya na cikn littafansu.Dan ba irin larabcin littafan da kuke daukane kuna fassaran kalma-kalma dasu bane.shehu tijjani ba Allah bane kuma bai kira kansa allaba,kuma yace duk maganar da yayi a auna da qur’an&hadith idn babu to a sake ba manarsa bace.kuma rabi’u taka lafiya,maganar da yayi na cewa barhama yake bautama mawaqine kuje ku tambaishi idn kuna so kuyi adalci dn shi mawaki ba zaka kafa hujja da abn da ya fada fashe tambaye shi,kuma ai shan gaban baitin nasa me yace?yace arifai kanganewa to kai me ya saka aciki dan kala-kala irinka har kakai inda zaka baci shehu tijjani!……………zan fadama wayeshi nan gaba…….
Bilyaminu sambo kai dake cewa shehu tijjani yayi littattafai wanda yan ixala badasu iya karantawa ba,to dan allah kaje kakawo dukwani littafi a fadin duniyannan kaga idan bamu karanta ba,ku idan ana maganan jahilai harkun isa ku kira wasu jahilai?kaga nafarko dai suwaye masuson inyass?yan darika ne,mu ahalussunnah bamason shi,ballantana kuce wai mune mukayi wakan,wannan daliline kuma hujjace aduk inda akaje yanuna cewa yan darika ne sukayi wakar…..sannan kuma kuna cemana kafurai,bayan kuma kun manta da hadisin manxon allah s.a.w inda yakecewa إذا قال الرجل لأخيه ياكافر فقد باأ بها احدهما، فإن كان كما قال وإلا رجعت عايه…………………… hadisine ingantacce,dan haka yaku yan uwana musulmai mutaru muhada kanmu mudaina kafirta musulmai yan uwan mu
BISMILLAH
WASALLALLAHU ALA SAYYIDIL MURSALIBBBNA WAALA ALIHI
Assalamu alaikum
Hakika kowane mutum da aljan yana da kabarinsa siradi mizani wuta ko aljanna kuma ALLAH SWT yaba kowa yanci yazabi haske ko duhu akabarinsa ketara ko fadawa a siradinsa rinjaye ko tawaya amizaninsa sannan niima ko azaba a aljanna ko wuta ta hanyar bi ko kin umurnin UBANGIJI SWT,wanda daga cikinsu akwai GASKIYA ADALCI YI DOMINSA TSORONSA DSS.
SAI DAI KASH!!!!! Gawani mai magana bai yi gaskiya ba baiyi adalci ba baiji tsoron ALLAH ba inda yace shehu ibrahim da shehu tijjani wai suna kira abautamasu alhalin baijiba bai kuma koyo hakan ba agaresu. Bawan ALLAH Kasani mu mabiyansu miliyoyine aduniya, dahakan suke kira damun dena zikri sallah azumi zakka hajji da sauran ibadu da kuma munyi kira akan hakan don muna da yancin yinhakan.TO BAHAKA BANE kai da kayi mana kage ka tuba kanemi gafararmu kada harshenka ya kaika wuta domin MANZO SAW yatabbatar harshe na kaiwa wuta a hadisin muazu bn jabal ra da tirmizi ya ruwaitO—— WAHAL YAKUBBUNNASA FINNARI ALA WUJUHIHIM AU QALA ALA MANAKIRIHIM ILLA HASA IDU ALSINATIHIM. ALLAH SWT YA AMFANAR DAMU AMIN .Bissalam.
Masu da’awar sunnah to karama sun daina dn ba sunnar da kuka sunna ta dan duk wadda kuka kafa wadda kunka tarad ana yine.Watau har abada ‘yan kalakala(wahabiyawa)ba ku fahimci shehu tijjaniba,shiyasa kuke masa wannan jaje.Watau abinda yasa kuke haka bakusan naku bane,da kunsan waye Abdullahi bn wahab kuka san garinda ya fito da baku tonawa kanku asiri ba, (Abdullahi bn wahab) wanda ya fito daga garin naja do shine fah wanda ya kawo muku salaf(izala).Ku shirya abin shewa idan na gaya muku abinda gungumen gumi abin yace a littafinsa na raddul azhar.
bilyaminu kai wawane koh?kunxo da bidi’i’o’in ku kuna bawanda ya tanka ku sannan kuma kuxo kuna zagin manyan malamai,toh bari kaji wlh da mai alkyabba baguga,da manyan manyan malaman ku,idan xa’a tattarosu babu wanda yakama kafan gumi a ilimi da yin aiki dashi,wai tsaya ma tukunna kataba ji ahlussunna sun she wai akwai wanda yafi allah? Kokuma kataba jin inda ahlussunnah suka bawa malaman su darajar annabi muhd?ko kuma kataba ganin inda ahlussunna suke bautawa malaman su? Wallah tallahi wannan sai yan bidi’a……kunce wai inyass yafi allah,wa iyaxu billah,kunji shaidanu ko shedan baice shi allah bane,amma ku kundau ka wani qato kunce wai allah ne,allah yatsine ma wayannan yan bidi’a n……inyass ya kawo muku yadda kawunan ku,sbd shi inyass fa asalinsa bamaibin sunnah bane…..sbd annabi yace mu auri mata hudu amma kuma inyass mata 99 ya aura….kunji bidi’a koh?
Amma gaskiya kuna cike da wauta da jahilci yaya mutum zai kira kansa abin bauta sannan kuma bayan mutum ne dan uwaka mai kashi da fitsari ya bi mace ya danne tana sashi ko ka dan dadi ko dai kama wani layin dun kun za yan canki-canki
A
Allah ka kara tabbatar damu akan sunnah ka karemu da bin san zuciya da zama cikin kurgurmin duhu jahilci da gudun gaskiya Ameen
K
Allah kashirye mu
Wannan kawai mummunar fahimtarku che, ba sharhi ba.
“Kai darikatul tijjaniyya tana da akida mai gaskiya saboda duk abinda sukayi ba barna ko bakuduba yadda Allah yake ikonsa akan manyan malamansu to ko kuduba sheirk ibrahim inyass yadda Allah yake bayyanashi agurare dabam dabam toh kowannan ma ya isa hujja akansu !!!
Gaskiya ne, amma me yasa yafi bayyana a dakin matan aure.
wannan ba abun mamakibane, domin masu bautawa shehunnai sunada yawan gaske, ya ubangiji kabamu ikonyin ladabi gareka.
Ammakai babban jahiline banza jaki dan iska angayama jawahir maani littafin jahilaine ? jawahirin matani na malaman malamaine bana jahilaiba katubaga allah
Allah yaqarama shehu inyass karama
Allah ya kiyaye
Ai abin ya wuce jahilci, kawai da wanda shedan ya ribace shi to bayanda xa.ayi wannan xai tabbatarma shiriya agun Allah take. Idan ba haka ba da hankalinka xa.a maidakai dabba, wai komai Allah ne! Taya?…, to wannan bansan ya xakuyi da alqur’ani ba. Kuma akidarku tafi ta kiristoci muni. Ga tambaya idan kome Allah ne to meye hikimanda yasa ake bautan?.. Subhanallah.
Fashinta fuska allah ganar damu amin
Allah ya kara ilmi da aiki dashi
Allah gasa mudace
Karyar banza
humm lallai sai yau na tabbatar da an izalah wlh tallahi jahilaine na karshe
wato har yanzu yan wahhabiyya suna kan bakansu na kirkiren karya don su soki masoyan annabi muhammadu. haka kiristoci da yahudawa ke jirkita ayoyin qurani da hadisan suna zagin masoyinmu annabi muhammadu masoyin allah. allah shi isanmunna ga masu zagin annabi muhammadu da waliyyai.wayyo allah. inna lillahi wa inna ilaihi rajiun. allah kayi muna maganin masu cutaddamu suna sa muna zudda hawaye sabo zagin annabi da masoyansa
ikon allah saikallo ko a unguwarmu akwai masu akidar komai allah ne kuma dunsamoshi ne da sufayee
sannan duk mai kinyadda da maganar ds akayi akan wannan wakar yayadda kenan barhamane ya halicceshi???
shine kuna lamyalid walam yulad ????
inshinee to yaushee akayi yayinshi aduniya gabadayama ballantana ma ya mallaki duniya ??
toooo mudao munji sheehinku wanda yasan gaskiya dannewa yayi yakecewa yan izala kubar mu dasu yau fadan tacikin gidanee
wato anan yasan yan izala dakuma sauran mabiya sunna gaskiya sukebiii SON ZUCIYA CE KAWAI IRINTASHI DA SON SHUGABANCI YANA GA KAMAR ZAIDAINA SAMUN MABIYA INYAPADI GASKIYAN LAMARI
yace zai pita ta darikan in wannan cinkashi yacigaba da sunan darika.
mudai ansanmu mu ahlussunna bamuda wannan mummunan agida irintaku ta suffaye
dan allah aji tsoron allah aje ayi karatuu jawahirull ma’ani
kuma asamubmalamai suyimata sharhii agyara ta asake rubuta wanu tsohon copy kuma arabu dashi
in har da gaske kukeyi saboda mutabbatar da cewar magananshi in anga kuskuren shi a wurgar
saikuyi ampani da wannan daman acire cewa salatil pati tapi qur’ani da sauran shirkokin dake ciki kunji yan uwa!!!!
:::SHARHII AKANCEWA WAHABIYAWA;;;;
NIDAI INNAJI ANCE WAHABIYAWA DADI NAKEJI SOSAI NESA BA KUSA BA!!!!
da farko dai ansamo asali daga mutanen da suke bauta a kaburburan sahabbai sai SHEEK MUHAMMAD BIN ABDULWAHAB
yaga kalan barnan da sukeyi sa yasamu yahada kapa da sarkin zamanin shi anan ne aka wargazaa masu bautan kaburburan sahabbai
sukuma suka fara cewa masu bautan wahabiyawa
to mai imani kuma duk inda kaxo kushedhi daga karshe saiyaxama yabo
sunan ABDULWAHAAB dai munsani bawan AL-WAHAB ALWAHAB KUMA shine ALLAH to dan andanganta ancema masu
BAUTAN ALWAHABU SAIKADAMU KAGAKUWA BAKADA DAMUWA A RUWANKA SAINA DADI DAN ANDANGANTAKA DAWANNDA YA HALICCEKA SHINE ALLAH
MUTANR DAMA BA’AMUSU INKAJE JEJI KAKASO KURA SAI ACEMA AIDAMA AKASHE KASAMETA
ALLAH YA SAKA DA ALKHAYRI. GABA-DAI GABA-DAI MASOYA MANZON ALLAH NA GASKIYA. DON’T MIND THEM. ITA GASKIYA A FADE TA KOMAI DACI.
Malam Allah ya kara maka albarka, ya albarkaci iyalanka, yasa aljannah ta zama makoma a garemu baki daya, Allah ya kara anfanar damu ilimin ku, ya daukaka mabiya sunnar Annabi Muhammad ( SAW ) “
To wannan mai maganar kusan sai nace besan meyakefadaba ai sheikh tijjani yafada dama dole za’asamu yan tabargaza wanda shi sheikh ahmad tijjani cewa yayi izakila anni shai an fazinuhu bimiyzanishshar’i fama wafaka fakuzuhu wama kalafa fatrukuhu maana cewa yakeyi duk abin da’akace nafada to ku aunashi da shari’a inyayi daidai kudauka inbayyi daidaiba kuwurgar dan haka sheikh ahmad tijjani isa yayi yakerokon allah amatsayinsa nabawa bawai kazo kanatafadan magana bakawai kuma dakake bayanin jawarihil ma’ani kaje kadub littafin malaminku ibn taimaiyya wlh duk abindayakecikin littafinsa wlh duk munin jawarihil ma’ani baikai littafin ibn taimiyyaba miyar daba tuwo meza ayi da ita shi sheikh ahmad tijjani duk yanda kadaukeshi to shi bahakayake don shi nitsatstsen mutumne kuma mai son annabine matuka sheikh ibraheem inyass kuma khalifan sheikh ahmad tijjanine r.t.a. Ameen dan haka inzakafadi abu kaduba naka tukunna ai jawarihil ma’ani duk munindayakeciki baikai litttafin ibn tai miyyaba dadaya dan uwannasa ibnl kayyimil jauziy wanda su shanye ruwanwankan gawansa akayi abu iriiri daban daban ai inda gsky bazakafadi haka akan sheikh ahmad tijjaniba wanda shi bakaramin taimakawa musulunci yayiba akaf duniya gabakiy daya.
Ai kai baka da karatunda zaka fahimci shehunmu tijjani
Abdulrahman muh’d nakowa yabon kai ko kaskantar da fahimtar wani bashida kyau a addinin musulunci
UHMMMM…, To ku banda abinku ai SUFAYE akawa waqar ba jahilai ba.
Domin kuwa ga dukkan alamu kae bakasan gundarin maanar laa ilaha illa ALLAHU ba, to kasani babu wani mushirhki sai mai ganin wani kokuwa yaga kansa ba allahba….
Yanxu idan na tasaka da tmbayoyi akan ka ganomani kanka dakanka wlh saidai akasheka domin babukae sai ALLAH kokuwa hannayen dake jikinka nakane? Kafafuwafa? To ido,kunne,hanci,baki dasauransufa? Waye ya baka AMSA DOLE KACE ALLAH. To wake motsa makasu? Wake baka damar magana? Tafiyafa? Numfashi,gani dasauransufa? AMSA DOLENE KACE ALLAH idan kuma kanada naka sae ka fada mana,
To dan haka kasani duka mashayar dayace kuma tushen gudane tamkar ace KOFIN ROBA,FARANTIN ROBA,PIPE DIN ROBA,COKALIN ROBA e.t.c Amma a HAQIQANINSU DUK MENENE? AMSA DOLE KACE ROBA. to haka tsarin yake tun kapin halitta. ALLAH YASA KA GANE KARATUN
Allah kaji babban bayani. Tunda bai gane karatu ba, yi mashi taaliki kanshi.
Inama dukkannin musulman duniya fata nagari allah ya karba rayuwanmu muna musulmai. Dafarko dai inason naja kunnen ‘yan uwa akan abinda kaji amma baka gani da idonkaba.sharri akan malam kabiru gombe nacewa yace fadan bege yana wuta malam yace agayawa mahassada duk wanda yakawo kaset na malam kabiru gombe da yazagi fadan bege yace yana wuta video ko audio.duk wanda yakawo malam yace yayi masa alkawarin kyautan milion goma.
Million goma yaje yataimaka muku dadanginsa, Ahlullahi basuyin caca, kagaya masa saqonmu kamar yadda kagaya mana nasa.
Baku caca sai karya ko?
hmm..
.
TABARGAZAR TIJJANIYYA
alLah yasa mu a hanya madaidaiciya
kai sakarai waya gayama ilimin ka yakai nakaranta jawahirul mu’ani ballan tana ma harka fahim ceshi wannan aikin ahlil’ilmi ne
gaskiya malam ka jahilci jawahirul mu,ani koda dai dama kanka ba zai iya daukarsa ba lamarin shehu kenan
Kaje kanemo ilimi sannan karika fassarawa ai ba ayiwa ilimi fassarar ganin dama
ASSALAMUL LAHI ALAIKUM YA JAMA`ATUL MUSLIMINA, “Haqqun” gaskiya tayi halinta don gashi ta fara bayyana, Naji daga bakin sheikh prof dauda ojobi, Babban malamin addinin muslinci tsohon “Rev” yana bayani cewa babbar littafin darikan tijjaniya wato “”JAWAHIRUL MA`ANI”” tasamo asaline daga wani babban rev dake kungiyar addinin christianity don a har kullun burinsu suga sun ruguza musulunci da musulmi, acikinta ne yake cewa salatil “FAHTI” tafi duk wani aiyuka LADA maslun SALLAH wanda itace babbar abinda ake fara ma bawa tanbaya akai, amma ina mai shawar tar yan uwa msulmai da suci gaba tsananta bincike don su kara sanin usulinta agresu. WASSALAMU LAHI ALAIKUM.
Lalle wannan magnar taku completely bata da maana walhy ….jahilci kawai in banda jahilci me zai sa a hada Allah da wani…ku ji tsoron Allah ku tuba ku daina…ko dayake zuciyoyinku sun riga sun rike ba kwa jin jin kira
…sai dai Allah ya kiyaye
Allah ya tsare mu baki daya amin
Taya za’a yarda da maganar Rev, wa ya sani ma ko kwangila kuka daukoshi? Kufa yan Izalar nan kun iya sharri duk inda yake.
La’anatullahi alaika wa’ala ulamà’ika.
Kasani cewar ma’anonin litattafan sufaye basa fahimtuwa daga mushrikai dadukkan bakaken wahabiyawa.
Allahumma ajirna min kaidikum bijahi abal qasim S.T.A.W
Kace sheik Ahmad tijjani yace komai Allah ne,kuma a zahirance babu Wanda yakai daliban wannan shehe cewa babu sarki abin bautawa da gaskiya sai Allah(Lailaha’illALLAH)maybe baka iya fassara bane,ya kamata ka tambaya masu littafin domin su fassara maaka,don Allah banda fassararr kai tsaye
Allah ya shiryesu sugane gaskiya.
Kai wannan maganar ga ma’abota hankali abar dubawa ce kwarai da gaske.
Gabadai gabadai ahlussunnah,insha ALLAHU Sai sunnah tayi kasa-kasa da bidi’ah da shirka.ALLAH ga bayinka masu son abika ta hanyar koyarwar manzonka,ka taimakesu da taimakonka wajen murkushe makiyanka masu yiwa addininka zagon kasa.ALLAH KA TAIMAKI AHLUSSUNNAH WAJEN CIMMA MANUFOFINSU NA ALKHAIRI AMEEN…
Wannan karyar banza ce, do your on face
Ka daina shiga abunda bai shafekaba, ko akoma inda aka fito.
To allah yaganar damu gaskiya yabamu ikon aikida ita ameen
Yakai dan’uwa musulmi
Ya kamata ka farga ka bude idonka ka gane bambancin dake tsakanin fari da baki
Sannan ka gane tsakanin haske da duhu
A fahimtata sai nake ganin kamar yadda wannan bawan Allah mai jawabi ya kawo hujja ko babi daga cikin littafin jawahirul ma’ani wanda a matsayinka na mai akidar darika kaima ka karanta
Idan kai mai karatu ne don wannan magana bai kamata wanda bashi da karatu ya saka bakinsa ba
Ina ganin dacewa anan shine kaima ka kawo hujja ko kuma ba mu fassara irin wacce aka fassara maka a ma’anar wannan bayani da akayi
Amma zage zage ba shine abinda addininmu ya koyar damu ba
Dukanmu musulmi ne muna sallah kuma muna azumi muna sallah kamar yadda kowane dayanmu yake kuma karatun dan izala yayi kaima shine kake karantawa wanda yazo duka bayanin Annabi Muhammad SAW ne wanda dukanmu dashi muke koyi mukeso muke bukatar shiga cetonsa
Banga laifin wanda yaki wani littafi bayan Alkur’ani da hadisi ba
Dan izala yana girmama duk wani wanda sunansa yazo a tarihin annabawa da sahabbai salihai
Tijjani,Barhama,Abdulkadir sune wadanda sunansu da labarinsu ya rarraba kanmu wadanda babu sunansu acikin littafinmu sun rayu kamar yadda muka rayu kuma sun amsa sunan malamai amma a ganina kamata yayi mu bi abinda yazo mana na alkur’ani da hadisai sannan mu girmama darajarsu ta kasancewarsu musulmai amma tunda litattafansu suna neman raba kanmu saimu ajiye mu kama na gaskia tunda dukanmu muna da tabbacin yan’adam ne zasu iya kuskure kuma ba lallai ne fahimtarsu tazo daidai da gaskia ba
Don Allah mu daina zagin junamu
Mubi hanya sak
KITABU WAS SUNNAH
Faqat saimu samu tsira
UHMMMM…, To ku banda
abinku ai SUFAYE akawa waqar
ba jahilai ba.
Domin kuwa ga dukkan alamu
kae bakasan gundarin maanar
laa ilaha illa ALLAHU ba, to
kasani babu wani mushirhki
sai mai ganin wani kokuwa
yaga kansa ba allahba….
Yanxu idan na tasaka da
tmbayoyi akan ka ganomani
kanka dakanka wlh saidai
akasheka domin babukae sai
ALLAH kokuwa hannayen dake
jikinka nakane? Kafafuwafa? To
ido,kunne,hanci,baki
dasauransufa? Waye ya baka
AMSA DOLE KACE ALLAH. To
wake motsa makasu? Wake
baka damar magana? Tafiyafa?
Numfashi,gani dasauransufa?
AMSA DOLENE KACE ALLAH
idan kuma kanada naka sae ka
fada mana,
To dan haka kasani duka
mashayar dayace kuma tushen
gudane tamkar ace KOFIN
ROBA,FARANTIN ROBA,PIPE
DIN ROBA,COKALIN ROBA e.t.c
Amma a HAQIQANINSU DUK
MENENE? AMSA DOLE KACE
ROBA. to haka tsarin yake tun
kapin halitta. ALLAH YASA KA
GANE KARATUN
Mallam ina son ka fahimci bayani na sama.
Sannan kuma ka sani cewa komai saninka sai kasamu mai sanar dakai abin da ya sani akan addininka. Dun karen mai baki baya bata sai dai na bebe.
A arsad Gaskiya Duk Me Irin Wannan Maganar Ba Musulmi Bane Musulmiyane Dasu Da Yan Shi,a Duk Daya
ina son kowa shi gane cewa kowane abu ana auna shi bisa maaunin asalinsa. asalin sufanci dai shine sharia. dan haka duk wata ishara ko kashfi da ya baiyana ga wani sufi to dole ne shi aunashi bisa maaunin sharia. idan yayi daidai shiyi hamdala ya dace. idan ya kauce to shi dauki waswasi ne daga shedan ba ilhama ko karama ba. wannan shi yassa matakin farko na tasawwuf shine sharia(hukunci-hukunce na zahiri) itace tushe sannan tariqa(kama hanya zuwa matakin ihsani ta hanya wasu ayukkan ibada don kara haska zuciya don ta sami wusuli) sannan haqiqa(samun wusuli sakamakon tariqa) sannan maarifa(samun ilmi ladunni ta hanyar baiyanar karamomi iri iri). tunda abin ya samo asali daga sharia to kaga duk wata natija ta hanyar kashfi ba zata kauce ma sharia ba tunda itace asali.idan sun kauce azubar ayi taawizi kamar wada sidi abdul kadir yayi lokacinda sheda yayi mai waswasi cewa allah ya halatta masa duk abinda aka haramta.haka ta sha faruwa ga manyan waliyyai sai su auna ga sharia. shi yassa imam malik yace “ma tasawwafa wa lam yatafaqqah tazandaqa. wa man tafaqqaha wa lam yatasawwaf tafassaqa. wa man jamaahuma tahaqqaqa”. kaga rashin sufanci nada hadari. sannan sufanci babu ilimin sharia hadarine. wannan shi yassa shehunnanmu basu bari ashiga tarbiyya sai an goge ga ilmin fiqhu. masu sufanci babu ilmin sharia suke fadawa tarkon shedan su zama gullatu . dan haka wannan mawakin ya fada tarko ya zama gullatu. amma fassarar da wannan mugun dan izala yayi na jawahirul maani bahaka take ba. ya nuna ya jahicli kalamun masu ilmul maarifa. ba zai iya ganeshi ba tunda bai ciki kuma yana inkari. shehu usman dan fodiyo ya fada cikin ihyau babin ihsan cewa yana jawo mugunyar mutuwa ba kalmar shahada. shi yassa yan izala ke mutuwa suna kuwwa.
Allah ya ganar damu gaskiya, amma kun zurfafa dayawa, har kuna fifita litattafanku samada littafin Allah, kuma abinda ya halakarda kiristoci kenan sun musanya littafin Allah da wani.
Allah sarki, yan bauta ko siyasa inzakuyi d’awa kuyi, amma adaina chanjawa mutane kalmomi, ko kunmata cewa allha ( s. W. T ) yana cewa idan bawana yakusan ceni sai inzama jinsa inzama ganinsa, wannan kuma a ina zaku fassara wannan. Muna saurara. Kuji da kanku ba kasuwa amasallaci sai anfito media, hahahahahah……..
V
ALLAH shikadai yake, babu abin da yake amatsayinsa. (“إن الله لايغفرمن يشرك به…”)
masu jefe-jefe babu abunda zaku iya damu yan dariqar tijjaniyya, kuta qage-qagenku tafiya cikin shehu yanxu mukadau hanyaa ((shehu Ibrahim yapi qarfin a sanshi saidai shiru))
hmmm. kaico! wallahi qada.an mai maganan nan kafirine inji Allah daga Al-qur.ani mai girma. mu dai shehu tijjani yafada mana cewa in munji abu ance shi yace to a auna da al-qur.ni da hadaisi inyai dai dai to mu riqa, in ya saba to mu jefar. malik yana cewa duk wani mai magana abin ajiyewane banda zancen Allah da Annabinsa. bama haka ba, inda maganan take fahitar ta dabam
Yadda kukashiga cikin littapan inyass da tjjn kukaga kuskuran dasukayi haka suna suke shiga littapan ibn temiyya so abdul wahabi sugano kurakuranso,;;-
sabuda haka dukanku Bawanda baya kuskure kuwa yashagaltu dagyaran kuskuransa kawae.
Ammapa SHAWARACE
Bakwa Ganewa yantijjania
Kawai ka ganar dasu mana
salam
dan Allah inzakuyi hukunci kuringayin adalhi inbukusan abubu ku tambayi ahalin abun kunyi wa shehun nanmu qazafi Allah zai ajeku ranar saka mako nasihata muji tsoran Allah.
Subhanallah.. Nan gaba shedan zasu ringa bautamawa tunda sunce komai Allah ne
ina aka fadi cewa komi allah?mun san shehu yace dukkan halittu ala ce ta samuwar ubagiji.da yake wahhabiyawa basu naqalci duk da mantiq ba sun yi tasu fassara ta barna. kai miyagun jahilai ku koma makaranta.
ASSALAMU ALAIKUM, TSIRA DA AMICIN ALLAH SUKARATABBATA GA ANNABI SAW. bayan haka yaku yan’uwa musulmi yakamata muma kanmu adalci da’a ma yuribuka ila mala yuribuka.hadithun hasanun. Allah yana cewa ala inna auliya’ullahi lakhaufun alaihim walahum yahzanun,yaku ‘yan izala mekuka fahimta game da annabi musa da khadiru alaihissalam.inba’aganeba aje ayi tambaya? da isma’il 08037526483.
…….sannan Ina hadisin kudusi Inda Allah kecewa: ……..wanda yaji tsorona ya bauta mani sai in(Allah)Zama ganinsa Wanda Yake gani dashi. Allah kuma yazama kafafunsa dayake tafiya dashi, kuma yazama hannunsa dayake rika dashi.Allah yazama harshensa da yake magana dashi…… I can not cut the Hadith very well but I think is in Arbauna Annabawi, hadith 37 or 38. Don Allah marubucin nan da kuma masu karatu me wannan hadisin ke nufi????
Salam ya jama’a ƴan’uwa.
Gusau…… kada mu ringa fassara ayoyi da hadisai da fahintar mu.
….Mu koma ga fassarar magabata
Wai me ya sa kuke yawan zagi ne ba kuda hujja ne ko me ? Jawahirul mani bada larabci aka wallafa shi bane ? Eh Mu jahilai ne in munga abu zamu mu’amalance shi ne da iya fahimtar mu idan muka yi kuskure danme bakwa gyaramana sai kuna zagin mu ? Kawai ku koya mana karatun littafin damin da koyo aka san gani . Daga karshe ina da tambaya . Me yasa ba a karantar da littafin a masallatai da makarantu . In na batamaku rai kuyi hakuri . Amsa kawai nake bukata . Na gode! Wassalam
Wai shehu Tijjani kuke wa haka,,,,,,,,,
Wai kun taba gani cewa suna shehu Tijjani ake fadi a sallah koh azumi ko wani ibadan Allah,,,,,,shehu Tijjani yace duk abin da ya kawo ku auna shi da qur’ani da hadith idan ba sua cikin su toh ku yar min,,,,,,,kuma ku jahilin ku dauki litafi shehu Tijjani sai ku fasara da kanku,,,,,,,,toh babu abin da zance maku sai dai Allah ya ukunta ku,,,,,,,shike nan
innahudallahi huwal huda: kira ga yan darikar tijjaniyya kada wani abu ya girgizaku domin ku daban kuke agurin Allah yan uwanku muminai da silas gabata suma sunsha fama kudai mirage da neman ilimi muyi biyayya ga malamanmu. mune yan Aljanna na farko
Alhamdulillah akodayaushe gskiya kara bayyana take.Mafi alkhairi shine riqo da alkurani dabin sunnar annabi Muhammad saw.yadace amatsayinmu na musulmi muyi riqo da abinda annabi yaxomana dashi duk wani Abu dawani xaixo dashi matsawar ba annabi yaxo dashiba toh muyi jifa dashi muriqe na annabi gam karmu saki.kada son xuciya yasa ana gayamana gskia abinda Alkurani da hadisin annabi sukace sabida kiyayya da masubin koyarwa alkurani da hadisi yasa muki karba.kowa yasan babu abin bautawa da gaskia sai Allah shine bai haifaba kuma ba’a haifeshiba.daji dagani duk Allah ketafiyardasu ga bayinsa bawani mai iko da karfin mulki da bayarwa da hanawa face Allah.Allah kadauki rayukanmu muna masu imani dakai kakara tabbatar damu akanbin sunnah annabinka
Hmm…..Mudai Wlh Duk Wanda Yagammu Yasan Wlh Yan Sunna Ne “”WLH ALLAH BAI HALICCI WANI DAN ADAN DA ZAI GA ALMAJIRIN SHEHU IBRAHIM INYASS”WAI YACE BAI SAN SUNNA BA.
BALLANTANA UBAN TARON WATAO GAUSU ZAMAN MAULAN ALHAJ IBRAHIN INYASS EL-KAULAHI EL-SINGALE.
KAI DAI TSAYA MATSAYINKA AMMA WLH DAKASAN SUWAYE ALMAJIRAN SHEHU DA BAKAKARA YIN MAGANA AKAN SUNNA WLH,
Annabi ne mafita
Shehu ya wuce tunanin mu dan haka lamarin sa sai dai shiru kuma ai mu bamu san wani(Allah)ba sai shehu muka sani daga na barhama
Gaskyane Aisha Ganin Wani Ba Shehuba Wanda Duk Yayi Shirka Yake
Nyyyyyaaaaaassssssssss r. t. a, mai neman kauda hasken tijjania ya wahala
sayyada wlh hakane. Inyass kawai
Mahakaciya tsinanniya…..imanin ki na bukatan tajdid…..Allah ya shirye ki in kina da rabo
Hada Allah da abokin tarayya shirkane, kuma maiyi ya san makomarsa in dai ba jahili bane. Ya Allah ka karemu tabewa. Ameen!
Nidai Barha Nakeso
Eh tabbas zasu iya ganin shaikul islam ya yi kuskure amma ba irin kuskuren da ko jahili bai kamata a ce yayi ba.
Tsakanin mu da shehuna mu (munji munbi koman muni ko dadin maganar) babu waiwaye wallahi,ni wallahi yanzu ma zuciyata ta kara natsuwa…….Allah sakawa shehunan tijjaniya da Alheri…ameen
Kaby ubanka kazauna lafiya
Allah yashirye ku,yasa kugane kubi tafarkin tsira yaku yan dariku.. mushirikai mawaka yanbidi’a Allah sa kugane..AMEEN
Wawaye gara ma ku daina bincike akan litattafan sufaye dom4n ai ba hurumin ku bane,dan wanda ba sufi bane ai bazai gane karatun ba,kamar yanda she usman danfodio yace…”bidia ne wanda ba sufee ba ya bude litattafan sufaye” sannan Allah ma ya fada acikin al-qurani…”wala taqfu ma laisa laka bihi ilmun” kadda kayi shishigi akan abin da baka da sani akan shi”
Ai dama Qur’an da Hadeesan Annabi Sallallahu Alaihi wa Sallam sune huruminmu, kuma daga nanne muka samu hurumin karanta littattfan arna don mu kirasu zuwa addinin Musulunci, abinda yayanan suka kunsa idan kai musulmine da gaske kuma Allah kake bautawa, saka watsarda inyas da tijjani ka komo izuwa ga Allah da Manzonsa Sallallahu Alaihi wa Sallam, ka bautawa Allah Shikadai, ka watsar da littattafan tijjani dana inyas, sai kayi riko da Qur’ani da Hadeesan Annabi Sallallahu Alaihi wa Sallam.
ba abinda ba shehu bane bari koqonto
Kudai na ma yan tijjaniya isgilanci kafin kufadi haka shugaban ku ya rigaku fada amma da ya zauna da shehunen mu su fassara masa larabcin ya gane to duk abin da ba ka sani ba fasalu ahalazzikiri in kuntun la ta’alamuna
ba wanda ya isa ya fassara qur’ani sai mai ilimin haka don haka in arifi ma sani Allah ya yi magana ka tambaye shi manufar sa wallahi zai fitar maka da shi qurani da hadisi kamar yadda maulanmu shehu ahmadu tijjani yace duk mai aka che na che to ka danganta shi da qur’ani da hadisi in yayi dai dai to ni na fada in kuma ya saba koyarwar Mazon Allah s.a.w to ku yar ba ni na fada ba, im baka san abu ka tambaya haka ilimi yake
Slm,ya jam’a musulmai mene na musu,to ai Allah da kansa yace,(LASHEIHU ILLAL’LLAH) mana bakwa mai sai allah
Ya Allah kasa mugane gaskiya gaskiya ce ka bamu ikon binta mu gane karya karya ne ka bamu ikon gushe mata ameeen
Ameeeeen summah ameeeen
ALLAH KASA MUDACE
Muridai kuje kunemi illimi ko kwa gane tabargazar da takecikin darikunku sunnah tazama hanzi leka gidakowa wanda ya fahimceta ya huta domin itace hanya ta gaskiya kubar maganar shehu kukama maganar manzon allah sallallahu.alaihi wa’alihi wasallam
Allah ka rabamu da jahilcin ‘yan izala, kuma wallahi Gumi da Sama’ila sun cuci jahilan mabiyansu.
Duk wanda ya isa basai ya daura Alqur’ani akansa ba ya rantse cewa izala gaskiya ce idan ba gaskiya Allah ya tarwatsashi yayi rugu-rugu dashi.
Sannan kuma ya rantse cewa dariqa ba. gaskiya bane, idan gaskiya ne Allah ya hana masa jin dadin duniya da lahira.
Read, Sahihul Bukhari 3610,3611 and 3344 kaji siffofin ‘yan izala daga bakin da baya qarya s.a.w.
allah ka shiryardamu hanya madidiciya
Jahilai muna fukai jama’ar abu jahil masu sabon allah inyass yana kashi kuma kuna kashi
Allah kasa mudace
Allah yasakawa su Abubakar gumi kai kuma akaika dawanau a auna kwakwalwarka
Mudai ba abinda xamuce saidai allh yakiye dan allh abar zagin malamanmu mumunsan basuce hakaba basuce ayi hakaba kama yan ixala har kuna da bakin magana kunciwa annabi mutunci kun karyata aya gudaسلنك الا رحمة للعلمين وما kunce annabi barahama bane gatalikai bayan ga aya guda kun karyatata kuma sannan munsan duk wanda yakaryata aya daya da gangan xai shiga wuta hadisineايت الله وحد يو م الفيمة يد خلا النار من كذب kunce iyayen annabi nawuta kunce dan agajinku yafi annabi abubuwan dakukace bazasu irguba akan annabi kubakwa ganin naku kodayake dama hausawa suce laifi tudune katake nk kahangn nawani dan allah jama a kugyar bance bamu da laifiba dan akwai bata gari acikinmu allah yakiyayemu allah yado ramu akan dai dai ameeeeeeeeeeeeen suma ameeeeeeeeeeeeeeeen
Yan izala kun xama mara su kunya wadan da suka ko yar da ku ilimi kuma kuke xagi lallai ilimi baxai yi albarka ba
my name iliyasu abubakar wallahi i no agree ibrahim inyass he is not god because ibrahim inyass he is a person like us also we are darika tul tijaniya but your telling something is not prosper! Is truth yourstop doing that!.this speak is a partnership,.allah yace qul huwallahu ahad(1)
allahus samad(2)
lamyalid walam yulad(3)
walam yakullahu kufuwan ahad(4) amma kun manta da wannan ayarne na allah to kan lalle kun kafirce ma allah wanda allah yace ni ubangijin kune kada ku hadani da wani wajen bauta amma ku kuce ibrahim inyass shi ne abin bauta a’a ba gaskiya bane
wassalam:….
To wallahi akwai wani bawan allah wanda da lilin hakane yaka musu lunta sunar sa propesor dauda common noun propesor solomon yace ba da tarihin sa ga shi da ibrahim inyass yace farkon tunkafin yashigo nigeria yasa run dunonin sa ya aika dasu wurare daban daban sunayadawa propesor dauda yace shi yana daya daya daga cin wadanda aka aika dasu wurare da dama yace wannan littafi na jawahiril muani wadanda suka rubuta Wannan littafi ba musulmai bane domin kuje kuduba shafi na farko ta asali zakuga suna yensu kada ku kawo ta yanzu saboda ta yanzu karya ne a ciki in kunada hankali da tunani da basira da hazaka zakuga lallene wannan darika bagaskiya ba ne amma saboda ku jahilaine kamar yadda
allaya yace لتأقلون bakuda hanka li kunga ashe lalle kunga kukan jahilai ne!.
mun gode ma Allah wajen zagin shehu sai ayabe shi
Hm shehu gugan karfe sha gwagawarmaya
Dama abu gero yace duk dan izala yanada san zuciya kuma qara mai bautar gunki da mai san zuciya
Ku yanzu Kun karanta abu Kun fassara san zuciyarku Dama ba mkrta ake zuwa ba jahilai kawai
YA ALLAH KA QARA AZABA GA KAFIRI ME QURU-QURU NYASI
yakai maisan kacemutuncen masumutnce kaje katambaya acekin qungiyarku mai .akekeran quruquru inbakasaniba ? Allah she nemai sheriya kuma kasani girmama ,nagaba yanadakeu kobanakaba
Gaskiya dukwanda ya wallafa wannan. To bakaramin kafiri bane kuma mushiki hum gaski wannan shine. Kuna mana kallon biri muna muku kallon ayaba gaskiya. Muta addu a. Allah ya dawamar damu akan sunar Annabi sallallahu Alaihim wasallam
Assalamu alaikum waramatullah,! nidai dalibine, kuma a iya fahimtata daidai gwargwado, bai dace ace zagi ya shiga cikin irin wannan tattaunawar ba.a karamin sanina idan naji ana jayaiya kan abinda ya shafi addini, sai wani yana zagi sai in dauka cewa hujjarsace ta kare.
amma kamar yadda muhammad rabi’u ya kawo mana wannan sharhi :a cikin bayaninsa ya kawo fassaran wasu maganganu dake cikin littafin jawahirul ma ani.da juzu’ansu da shafukansu.mun karanta mun fahimta.kamata yayi duk wanda yake da ja da wancan fassara da yayi, don Allah ya sako mana tashi fassarar a yadda shi ya fahimta.idan har anyi haka mu kananan almajirai sai mu duba yadda kowa yayi nashi bayanin.
Amma zage zage ba zai karemu da komai ba- ai marar hujja shi ke zagi don rashin tudun daf awa.amma mai hujja ina ruwanshi da zagi?
Allah kashiryemu ameem
Dan allah adaina zagezagen juna domin dukkanmu musulmaind yan uwa mutsaya mufahimci juna allah ya hada kan musulme waje daya dan alfarmar ma’aiki s w s
Dan allah adaina zagezagen juna domin dukkanmu musulmaind yan uwa mutsaya mufahimci juna allah ya hada kan musulme waje daya dan alfarmar manzon allah sw
Toh Allah ya samuna storonsa da yedda xamu iya yimasa bauta kuma yakara muna son annabi Muhammad s.a.w da iya bin manyar supayen nan kamar sheikh tijjani,jilan da barhama a cikin xukatanmu:: amen
ALHAMDU LILLAH, WASSALAMU ALA RASULALLAH SAW. YANDARIQA SAIDAI WANI YACE MUSU KAFIRAI!!! AMMA YAN IZALA ALLAHNE SWT YA KAFIRTASU A QURAN(TAUBAT 09/107-110)
ALHAMDU LILLAHI SWT WASSALATU ALA RASULILLAH SAW. YANDARIQA SAIDAI WANI YA KAFIRTASU. AMMA YAN IZALA ALLAHNE SWT YAKAFIRTASU A QURAN(TAUBAT 09 /107-110).HAKAMA MANZO SAW A DINBIN HADISAI!DONHAKA MASU GUDU SU GUDU!!!
FAHIMTA FUSKA ALLAH YA BARMU DA BARHAMA INYASS ALKAULAKIYY
ya allah muna rokon ka albarkar annabi da alkur’ani allah ka tarwasta aniya masu zagin ‘yan darika ameen
ya allah ka baxa kungiyar izala da mabiyanta ameen
jama.a mu izalatu bidi.a wa.iqamatussunah bamu ce inyas baida karama ba! bamu ce shi ba waliyi bane ! bamu ce shi ba bawan Allah bane!
Tambaya ana itace:
1. wa yace abisa?
2. Kunada hujja?
3. Aya ko hadisi?
notice Allah yasa mu gane gaskia
Ameen
Duk wanda yarubuta wannan makaryacine don shehu bai fadi hakaba kuma bai koyarda hakaba kukiyaye (KARYANE KARYANE KARYANE)
Allahu Akbar su izala manya ashe kunsan Allah Munafukan banza munafukan wofi banida lokacin magana na ilimi daku a nan amma mai son magana ta ilimi dani to ya kira lambata ko mu hadu a watsapp ga lamba 07063168007. bayan haka kawai bakin ciki kuke da girma da daukaka da daraja da Allah yayiwa shehu ibrahim r.t.a toh duk abunda zakuyi wallahi sai dai bakin ciki ya kashe ku amma ba zamu rabu da shehu ibrahim r.t.a ba daga nan duniya har lahira nan gani nan bari dabbobi kawai jakuna Ai munga Malaman da suka kawo izalar da suka tashi Mutuwa ihu sukeyi suna yagan katifa suna cin kashin da sukeyi ku bincika a gaya maku tsakani da Allah yaya Sama,ila Idris ya mutu amma shehunan Darika sai dai kaga mutum ya mutu a natse babu hayaniya yana Kalmar shahada cikin aminci da rahamar ubangiji Allah ya datar damu ya kuma kashemu a tutar Maulanmu Shehu ibrahim inyass r.t.a mu tashi muna masu sonsa. dan Alfarmar Manzan Allah s.a.w Aaaaameeeen.
Agaskiya yan bidi,a barna da kuke yi a musulunci yawuce gona da iri ba abinda zamuce daku sedae kawai muyi muku fatan shiriya kugane gaskiya kudawo sunnah ANNABI MUHAMMAD (SAW)
ALLAH yaganar daku gaskiya yan bidi’a
Allah ya ce Ku tambayi masana lamari idan kun kasance ba ku sani ba
Allah ya kara shiryar da mu, Amma zagin Malaman Dariqa kuskure ne don idan ka duba Allah ya basu karamomi manya masu dauke da abin Alajabi a kula sabo da tsaro
allahu akbar wani magana sai sufaye wataran azamanin manzon allah sayyidina aliyu radiyallahu anhu yacewa sahabbai nawayi gari ina kafiri inagudun gaskiya inayin abunda allah bayayi sahabbai sukaji maganan tayi nauyi akagayawa maaiki(s.a.w)yasa akakirashi yatambayeshi yaya akayi saiyamaimata masa abinda yafadamusu abinka da sugaban halitta sai yace mishi yimusu bayani sai yace nawayi gari ina kafurcewa wa lata da uzza ina gujewa mutuwa kuma ina kashi da fitsari.kaga da baiyi musu bayaniba dasuna ganinshi kafiri .ala inna auliya ullahi lakhaufun alaihim walahum yahzanuun
Eh gaskiya ne inyass yana bayyana a sunan waliyi. Amma waliyai nawa suka fishi, irin su sayyidina Abubakar basu bayyana ba sai shi? Kuma yarasa inda zai bayyana sai dakin matan aure? Uwar meya kaishi? Amma inya bata muku rai kuyi hakuri
“…لكل جعلنا منكم شرعة ومنحاجة…”
Daga anyi Magan sai suce Hakika… Karyane wannan Kafircine Karara. Haka kwanannan Kuka yi Ta’addanci a Kano anan Lungun Afawa kuka Fadi wasu Kalmomi da bazan iya furtasu ba, akan Ma’aiki (SAW). Waye Shehu….? Da har za’a dinga fifita shi akan Manzon Allah. Sai aukin kawo wasu misalan banza da hada Haukan banza da likitanci. Shirka….Addinin Arna.
“In ance Rasulu basa jin dadi… Sai ankirayi shehu sai sui ta zumudi.” Mai Dubun Isa.
Salamu alaikum yan uwa Nine Nazeefi Mahmud. Na sake dawowa har yanzu dai ina tunawa yan Izala dan Allah daa zaku gane daa kun daina Kawo mana wasu hujjojin shirme akan abun da mun riga mun sanshi
jama,a wai na tambayeku Mutum ne yake rike da kwaryar zuma a hannun sa yana lasa amma wani yana ce masa ya daina lasa Madaci ne yake lasa ashe kaga wanda yake cemaka ka daina lasan zuman nan wai madaci kake lasa toh shine Mahaukaci mara hankali. Toh Mu yan darika wallahi zuma ce a hannun mu dan haka yan izala ku daina ce mana Madaci ne a hannun mu dun ba zamu daina sha ba. yauwa . Magana ta ta karshe a nan shine idan zaku daina ba kanku Wahala ku daina wallahi ko mai zaku fada ku Fada BA ZAMU DAINA DARIKA BA gara ma ku daina ba kanku wahala yauwa Mahaukatan Banza da wofi.
GA BABBAN MAHAUKACI WANDA YACE SHI BARHAMA YAKE BAUTAWA DAN SHI YA HALICCE SHI
allh sarkii …allh dea ya kankare mqna xunuban mu yasa aljanna makomar mu
TOFA. AKAN AIKIN AKE, kowa nada matsayinshi a wurin mahaliccinshi, kuma wani baya iyayin aikin wani saidai nashi. DAN HAKA falyakul kairan awliyasmu…….
Aiwannan ba abinda zamu ce sa dai allah ya ganada yan bidia gaskiya sudawo sunnan manzon allah (S.A.W)
gaskiya allah ya shiryeku masu shewa komei allah ne wa iyazubillahi
To agaskiya abunda zan’iya cewa anan shine :-mukoma makaranta dukanmu, saboda matukar kace fadar malamai daban-daban shine aikinka, hakika zaka mutum maras addini saboda kowane malami ahalin yanzu akidarsa yake tsarewa. kuma idan zai koyar da kai bashi da wani buri sai na turamaka akidarsa. Akarshe bazaka iya gane gaskiya atsakaninsu malamanba. Dan haka mafita dayace agareka itace neman ilimi. Idan kabi wannan hanyar ta neman ilimi to hakika zakayi nasarar gane gaskiya. Karkayimin mummunar fahimta, nibance kabar malamaiba amma kabisu da ilimi
Tijjaniyya da shi,ah duk tafiyarsu daya. allah ya kare musulmai daga bin wannan mummunar fahimtar,ya barmu akan (kitabu wassunah)
Allah ya shirya yan tijjaniyya Allah kasa kama yan izala ameen
YESU ALMASIHU UBANGIJI SHINE ABUN BAUTA
Shk Ahamadu tijjani dai ..jinin ma.aykine dan hakka duk wanda ya cika shishigi to …ya yiwa kansa sakiyar da baruwa
allha yasa mudace dominwannan futunace baba allhal yakaremana imaninmu
Malaman izalah aje a koyo larabci
kai jama’a dikwanda yahada alh da wani dai yayi shirka babba sannan alh baye yafe shirka haba yan uwa yakamata migane gaskiya kuma yakamata mikama sunnah hannu bibbiyu alh yasa mudace ameen summa ameen
ALLAH KA KARE MU DAGA SHARRIN JAHILCI DA NA SON ZUCIYA.
YA DORA MU KAN HANYAR QWARAI.
07033278434
ABDU BELLO RISHI.
Kai maqaryace wannan ba jawahirillma aaniy bane saidai jawahirul qaryanku da kukawallafa. Inada jawahirulma aaniy duk shafin dakukace naduba babushi.
Inaa kukasami naku?
Sai shehu Allah ka karawa shehu karama ameen kaunar Annabi zallah
hakika cikakken tauhidi shine, kaidaita Allah da bauta shi kadai, sannan bin sunnar annabi Muhammad s.a.w
yaku yan tijjaniya kukanku kunsan inda akidarku ta dosa. dama can ba’a ginata saboda bin umarnin Allah ba. kuna fifita shehunan Ku akan ALLAH DA ANNABIB SA mude fatanmu Allah yakarbi rayuwar mu akan sunna
Allah yaganar dasugaskiya yakumakaremu
Kae dakikine walahi
ka tabajin inda wani malamin darika yace a bautawa shehu
karya kake wallahi
Duk da cewa ni ban da wani kungiya amma alal hakika in dai haka yake rubuce a Jawahirul Maani gaskiya bisa ilimin Arabiyyah da Al-Qur’ani da Hadisi da Fiqhu da na samu zan iya cewa wannan Babban Kuskure ne. Sannan bugu da kari samun rabuwan kan Al-Umma Musulmi ma shi ya fi muni gaskiya. A zamanin yanzu da yawa daga cikin Al-Umma su na fifita kungiyoyinsu akan Addini wanda hakan bai dace ba. Ba ruwan Allah da kai dan Izala, Darika,Shia ko ma menene. Kawai ka bi Al-Qur’ani Manzon Allah… Allah ka sa mu gane gaskiya kuma ka bamu ikon bi. Ka kuma tsare mu daga bin karairayi da son zukatunmu… Ka kuma hada kan Musulmi baki daya…. Ameeen… Ni ne naku: Abdul-Basid
Sai shehu
barhama binka tilasne ga halitta dole kanwar naki! to ni akanlamarin shehu bani tsoron mutuwa itama mutuwar ta mace cikinai dajiyar dankwa shine yayita yakirata da mutuwa maganarga danai sallama kawai kayyi shiru eh ni rayuwata nabaka shehu kai yanda kaso!!! shehu yace fakullu suwa haza wara’awara’i inji shehu kai still inyass no going back from alsheik anas abdulhamid anaconda member of bahrul hakikati barkum
Sai muhammad sallallahu alayhi wassallam
gaskiya yan darikan nan jahilai ne na last
Sai dai uwarka ce jahila
Karmufada ko batanci ga junanmu ambaya ilimice, da it’s zakasamu dukkan abinda yabace naka.
Wa ake kira ni barhama Na kira zo mu tafi,r.t.a.kuma Shehu yace MAMIN DUA’AHADUN BI AIYI MAKANATIN ILLAHU KUNTU MUJIBUHU WA ALIMA.tau munkirai kuy hatara,kundai ji kuma kungani tunnan duniya,idan tsutazu yazo mutuwa da haushin kare yake karewa,ma ana da kukan kare ustaz,yake mutuwa.nine abubakari Na rijau kusani,wato babawo
Aka fassara al qur’ani ma balle sufanci wallahi kuji tsoron allah kaji wai sufanci kar kabiyewa son xuciyan ka kafada wa halaka
kai agaskiya yan izala kuna nuna kanku kuna ganin mutane suna sallah suna azumi suna Zakka suna zuwa aikin hajji(makka),sannan akullum kowane fdaya daga cikin su yana fadin LA’ILAHA ILLALLAH akalla sau 300 arana, amma duk da haka baku yarda cewa su musulmine ba.To yakamata ku kawo wasu shikashikan musuluncin wata kila akwai wasu bayan wadannan,idan kuwa har baku kawo ba to ya tabbata ku jahilai ne,domin ANNABI SAWW shidai wadannan ya koya mana.
maganar SHEHU tijjani da SHEHU Ibrahim kuma kun jahilci abin da suke nufi,wannan shine gaskiyar magana
#KOMAI KAGANI SHINE
Allah Kaine Allah Babu Abin Bauta Saikai Ya Yan’uwa Yakamata Mutashi Mukoma Makaranta Ta Sunnah Mukaranci Tauhidi Domin Muyaki Jahilci.
gaskiya shime mafi Alkhairi kam. Jazakillahu khairan
A’a malam kaje ka tambaye masa nan abun tukkun na shehu yana cewa idan ance maku nace wani abu to ku auna da al-qur’ani da hadisi idan yayi dai dai ko kar6a idan baiyi ba to ku watsarmini dashi duk acikin wannan littafin da wannan mutumin ya kawo
Amma dai ‘yan izala kunji kunya wallahi. ya kamata kusanj duk wanda yakeja da waliyyi to da Allah yake fada. kuma wannan Shehu Tijjani da kuketa suka akanshi, jikan Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasallam ne. kuma wanda duk yake kiyayya da jikokin Annabi to Aljanna saidai ya gani ga wasu. yanzu ga misali “idan nace ina sonka amma kuma banason iyalan ka, ai cewa zakayi dama ba donka nakeyi ba” to kamar haka ne. Idan kana son Annabi dole ne kaso iyalan shi. Ina sonka Shehu Tijjani. Da Shehu Ibrahim Inyass dakuma sauran Waliyyai. kukuma yan izala, Allah ya shirye ku idan ku masu shiryuwa ne.
ALLAH (S W T) SHINE ABIN BAUTA INDAI HAR MUSMIN KWARAI KAKE ANNABI MUHAMMED {S A W} YANA CEWA ALLAH SHINE ABIN BAUTA BASHIDA ABOKIN TARAYA ASHAHADU ALLA ILLAHA ILLALAH WA HADAHU LASHARIKA LAHU. WA ASHADU ANA MUHAMMADU RASULULAH
Mudai barhama muke so makiya kai cenko mudai mun san cewa ummar taka ba haka yafada ba
shi dai yace
nidai barhama nake so
yaka mata ku daina yaya ta kar ya
kaji ku ma kada ka manta cewa Allah zaitamba yeka ko da kalma da yane ranan da baki bazai ceko maiba
Karatu daban fahimta daban, Allah yasa mu gane, mutum bai fahimci karatu ba amma yaxo yana fassarawa
To Allah ka ganar damu gaskiya
AUWAL HADI. KAYI KOKARI AMMA ABANZA, DOMIN KUWA WADANNAN BAYANAI DA WANNAN MALAMIN YAYI AZAHIRI SUKE KAFIRCINE TSAGWARONSA DOMIN BA YADDA ZA’ACE KOMI ZAI IYA ZAMA ALLAH HARMA SHI SHEHUN NAKU YACE SHI WANI SASHINE NA UBANGIJI KAGA KUWA DUK MAI HANKALI WANDA HANKALINSA BAI FITA GANGAR JIKINSABA BAZAI TABA YARDA DACEWA WAI AKWAI WANI ABU DA BAZA’ IYA GANEWABA. DON HAKA INA AMFANI DA WANNAN DAMA IN YI GARGADI GA WADANDA SUKE RIYA CEWA WADANNAN MAGANGANU DA AKA CIROSU ACIKIN JAWAHIRUL MA’ANI BA’A IYA FAHIMTAR HAQIQANIN MA’ANARSU SU DAWO DA HANKALINSU DA BASIRARSU SU GANE CEWA ANA SON NE A KAFIRTASU NE.ALLAH YA FAHIM TARDAMU AMIN
assalamu alaikum warahmatullahi wabaraka tuhu ya ikiwanil muslimina. Ina mika godiya ga allah madau kakakin sarki wanda babu wani abin bautawa face shi kadai,bashi datamka aduk fadin duniya gabadayanta, yau allah ya kawomu lokacin da wasu masu qaxafi suke yiwa bayin allah nifaqa da ihanati,gaskiya wadannan bayin allah waliyyaine duniya da lahira domin kuwa allah da manzonsa suka riqa, sunyi koyi da dabi,u kyawawa da halaye nagari irin na fiyayyen halitta wato annabi muhammad s.a.w. Qaulan wa fi,ilan, Shehu munsan al qur ani yariqa gami da zancen abban fadimatu. Shehu aikinsa gyaran zuciyar data dena aiki. ma,ana wadda ta bar ambaton allah awuni da kwana ,allah yasanar damu ya ganar damu mudena yin hassadu alaa ibadullahi.ameen summa ameen…………… Shehu barhama ba allah bane ba manzon allah bane waliyyin allah ne shehu masoyin baban fadima, s.a.w.
Shehu shehu new wlh Kai da k karanta jawahirul maani to Dan Kai ayi na suufaye NE Kai jahili k dauka for what to b hurimin k bane
Duk wanda yafadi gaskiya too zaginsa ‘yan tijaniya suke yi: amma ance kuduba litatifai din ku duk :::::::::::::::::: ku
Duk wanda yafadi gaskiya too zaginsa ‘yan tijaniya suke yi: amma ance kuduba litatifai din ku duk :::::::::::::::::: ku
Agaskiya Kuna Da Matsala.
Kuna Fassara Zantukan Sufaye Gwargwadon Son Zukatan Ku.
Yakamata Kuje Ga Ma’abota Abu Domin Su Sanar Dasu Abinda Litattafan Su Suka Kunsa.
Domin Duk Ababen Da Kuka Kawo To Sun Tabbata, Cikin Alkur’ani Da Hadisi. Sai Yaya Kenan.
ya allan ka shirya wannan mutane idan bamasu shiryiwa bane Allan ka wulakantar dasu kakawo karshen su
Assalamu alaikum warahmatullahi, ta’ala wabarakatuhu, malami mai magana akan littafan darikar sufaye, kayi a hankali, mu sufaye bamuda wata ‘akida takiyya’ da muke da ita wadda muke tsoron bayyanata, kuma zantuttukan waliyai, sufaye da ahlullahi, sunfi karfin kanka da fahimtarka, duk iya larabcinka kuwa, domin nasan kai da kanka kasani, kuma nima nasani bazaka iyaba kuma baka isa kayiba, me? kasiya littafin (surgery) kakaranta tunda kana takamar ka iya turanci, kuma bayan kagama karantawa, kafahimta kaje kasiyo kayan (surgical operation) ko tiyata, kuma kafede mutum, saboda kurum kakaranta littafin fida da aka rubuta da turanci kuma kake ganin kagane kuma ka fahimta, wallahi idan kafede mutum mutuwa zaiyi kuma komai iya turancinka; kagane, to amma bakasan yadda ake aiki da iliminba, kayi tambaya asanar dakai.
FAS’ALU AHLAZZIKRI IN KUNTUM LA TA’ALAMUNA. Wannan kuma baya nufin ina goyon bayan wancan mawakin dayake cewa yana bautawa Shehu Inyas, wannan mawakin zindikine, kuma ni ban daukeshi musulmiba.
Muhammad Rabi’u rijiyar lemo, Kabani mamaki, sai nadaina mamaki dana tuno cewar, kai dan izalane, domin duk dan izala, fahimtarsa kullum akarkace take, hujja kuwa itace: Duk mutumin da yake kallon istigfari, salatin Annabi da La’ilaha illa Allah, cewar masu wanan aikin batattune, to ai kaga yafada layin wadanda Allah yace:”SA’ASRIFU AN AYATIYALLAZINA YATAKABBARUNA FIL ARDI BIGAIRIL HAKKI, WA INYARAU KULLA AYATIN LAYUMINUNA BIHA, WA IN YARAU SABILARRUSHDI LA YATTAKHIZUHU SABILAN, WA IN YARAU SALAL GAYYI YATTAKHIZUHU SABILA” Inaji maka tsoron cewar kafada kaida masu fahimta irin taka cikin rudun fahimta da takurewar tunani guri daya.Ayar;Alyauma akmaltu lakum dinakum> karshe, c tana nufin andaina samun cigaba bane da fadadar musulunci, a’a kakara neman ilimidai, shiyasa kaga yanzu anyi bene a ka’aba daya daga rukunan musulunci 5, Annabi bai taba yin dawafi akan beneba, kuma yanzu gashi anayi, meyakace? Watakila zakace ban fahimci bambancin abin da aka karashi da addiniba da kuma wanda yake awaje da addini.P.T.O
Dama qarancin ilimi shiyake janyo masu wannan
Alhamdulilla allah muna godiya gareka muna kara gode maka sakamakon wasu abubuwa
allah yasan wanda yake kan gaskiya da kuma wanda suke kan karya, ya allah duk wanda yake neman shiriya allahka,shiryar dashi, wanda kuma yake kan bata allah ubangiji ya shiryar dashi idan mai shiryuwa ne, allah ka tabbatar da digadiganmu a bisa tafarkin gaskiya, tafarkin annabi muhammad s,a,w
Hmm to allah yaganardamu
allah kasa mu cika da imani
Bantaba tunain wani zai yarda da cewa komi zai iya zama Allah.Aa mudai tsaya ga alkuran da sunna da kuma fahimtar magabata
Muhammadurrasulullahi(saw)xamani xamani har akway mai ilimin gera mashe to hattara dai
A a yanada haruffan karatu akayi adalciwajen rubutasu,, toh kamata yayi mekaratu,yayi adalci wajen fassara.
Bamuna goyon bayan abinda mefadi yakefadi, amma muna tambayar hujja kan wakar
Mallam yayi karatu da fassara iya kwarkwadon fahimtar sa amma yakamata kagane kaf wannan fassarar larabcin da kayi kayishine da fassarar yan nursery a fahimtar addini shikau wadannan littatafai anyisune domin professor’s kagane wannan kawai
Hmm akwai ranar hisabi Allah kuma bazai bar mai kazafiba tijjaniyya ajiyan allah
As salamu aleykum ni dai wasiya ta itace kaji tsoron allah wanda yayi hannu da baki da zuciya.bai maka hannu. Don rubuta abinda kakeso ko kaki ba sai dan rubuta gaskiya .bai yi baki don fadin abinda kakeso ko kaki ba sai don fadin gaskiya.zuciya uwa uba ka tuna da Sahabin da ya kashe kafiri ayayin da ya la’ilaha illallah .yakamata ka tambayi abinda mutum yake nufi kandin ka yankemasa hukunci .kaji tsoron ranar haduwa kasan da cewa fa babu tabbas sai ta’ zo.kuma kasan cewa sharia akan wannan manufa da kaba maganar wani za’ ayi ta wallahi kaji tsoron allah ,wallahi kaji tsoron allah wallahi ka ji tsoron allah kiyama ta kusan tsayuwa kowa yayi ta kansa wallahi mu kya bakin mu allah yasa mu gane.
TSIRA DA AMUNCIN ALLAH SUQARA TABBATA GA SIFFAR ANNABI MUHAMMADU S A W WATO ((SHEHU IBRAHIM INYASS)) ALLAH YAQARA BATAR DA BATATTU ACIKIN CANCEN MURABBINA (SHEHU AHMAD TIJJANI)) ALLAH KAHANASU GANEWA KUMA KANISANTAR DASU DAGA GAREMU,, KOMAI WUYA KO TSANANI ALLAH KATAYAR DAMU ATUTAR SHEHU IBRAHIM INYASS DAN MATSAYIN LUBBIL LUBBI AWAJANKA YA ALLAH , AMEEEN
Allah katsinewa bidi’a kashiryadda ‘ya ‘yanta
Zmarsdesigns instagram
I found this article very interesting.
You may have seen on NBC news concerning the implantable RFID microchip that some people are getting put in their hand to make purchases, but did you know this microchip matches perfectly with prophecy in the Bible?
You may have heard of the legendary number “666” that people have been speculating for possibly thousands of years on what it actually means. This article shares something I haven’t seen before, and I don’t think there could be any better explanation for what it means to calculate 666. This is no hoax. Very fascinating stuff!
Article: wi.voice-truth.com
TAYA ZAMU DAMU KUNCEWA YIYAYENKU MUSHIRKAI DAN KUN ZAGEMU DAMU DA SHEHUNENMU BAMU JIN HAUSHI.UWA DA UBA A DAURA AURENSU DA SALATI KATASHI KACEMUSU KAPIRAI