Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu 21-December-2019

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfida: Sharhin Hadithin Abdullahi dan Abbas – Koyarwar Annabi (saw) mai tsada ga Abdullahi dan Abbas (ra).

Tambayoyin dake ciki:

  1. Banbancin taron suna da walima
  2. Ya hallata mutum ya canza sunan da iyayensa suka sa mishi zuwa sunan wani jagora?
  3. Mutum zai iya amfani da al-Qur’anin wani massalaci?
  4. Shin iyalan barawo da aka kashe shi a qoqarin kama barawon- za su iya neman diyyar kashe shi?
  5. Wanda ya wayi gari da janaba lokacin sanyi zai iya alola maimakon wanka domin tsoron fitar lokacin sallar asuba?
  6. Adduar bude sallah da ake cewa “ Allahu Akbar Kabiran wa Subhannallahi bukratan wa asilan” ya inganta?
  7. Ya hallata in anyi alola a shafa mai (lotion)?
  8. Abinda ya kamata ayi ma mamaci in an kaishi maqabarta da bayan an dawo daga maqabarta
  9. Akwai kaffara ga wanda yayi kisa sanadiyar kuskuren shi?
  10. Shin gaskiya ne kudin takarda (kamar NGN, £,€,$) ba zakka?
  11. Shin macen da aka saketa saki da ake kome, idan ta yi wani aure, har ta tare sannan sabon mijinta ya saketa, daganan sai ta koma gidan tsohon mijinta- shin zata gina akan wancan igiyar auren ta na farko ko kuma zata sake sabon zubi ne?
  12. Shin ana fitar da zakka ma kudin bashi?
  13. Qarin bayani akan wanda ya haddace Qur’ani ya bari ya zube
  14. Wanda ya manta sallar isha, idan ya tashi ramawa bayan rana ta fito (lokacin da ya tuna) shin zai asirta karatu ne ko zai bayyana?
  15. Wanda yayi wutri farkon dare zai sake wata wutrin idan ya tashi yayi wasu salloli a qarshen dare?
  16. Ya hallata mutum ya dinga roqon Allah don ya dade a duniya, alhali dan adam ba zai qetare ajalinsa ba!
  17. Hukuncin a saye abu a ajiye har sai lokacin da yayi tsada?
  18. Ya hallata mutum yayi kiyo don ya sayar lokacin kirsimeti.
  19. Bayani akan hada jam’i biyu a massallaci dake da limami da mai kiran sallah ratibai!

Download


Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu 21-December-2019”
  1. […] Archive Fatawowin Rahama 21-12-2019 Fatawowin Rahama 15-12-2019 Fatawowin Rahama 07-12-2019 Fatawowin Rahama 01-12-2019 […]

Leave a Reply

Latest updates
Categories