021 Fatawowin Rahama April 2020 by Dr. Muhammad Sani Umar

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Annobar COVID-19 – Illar yada Jita-jita

Tambayoyi dake ciki

  1. Shin ya Inganta duk Ranar Litinin Allah yana cire Abu Lahab daga wuta saboda yayi murnar haihuwar Annabi SAW?
  2. Dacewa ko rashin dacewar sanya yara a Makarantar waɗanda ba Musulmai ba!
  3. Ya hallata sanya wanda ba Musulmi ba ya koyar Makarantar Islamiya domin koyar da wasu Ilimuka wa Yaran musulmai?
  4. Wajibi ne a yi wa Jariri Aski rana ta bakwai da Haihuwa?
  5. Mutum yana iya yanka Rago da Dan Maraƙi maimakon Raguna biyu a Ranar Suna?
  6. Matafiya za su iya haɗe Sallar Azahar da La’asar ko Magriba da Isha’i in suna Zaune a Garin da suka je Baqunta?
  7. Matsayin Auren da Miji ya kaurace wa matarsa sama da Shekara biyu?
  8. Mace ta ga Jini ba lokacin al’adarta ba!
  9. Mutum zai iya yafe bashin da yake bi bayan Mutumin da yake bi bashin ya mutu?
  10. Matsayin adduar da ake yi in an je gaisuwar Ta’aziyya?
  11. Shin laifine mutum ya ce wata tana kama da Matarsa?
  12. Ina matsayin Albashin wanda baya zuwa aiki akan ƙa’ida
  13. Ana iya adduar Istikhara da Rana?
  14. Matsayin Kabarbarin da ake yi yayin saukar Al-ƙur’ani daga suratud Duha -Nass!
  15. Ya Halatta ayi Sallar Farilla biyu da Taimama ɗaya?
  16. Sau nawa ake karanta adduar shiga da fita daga Gida?
  17. Yaya Mamu zai yi koyi da Limamin da yake da saurin karatu har ba ya iya riskar shi wajen karatu da ake karantawa a Sallah?
  18. Kyautata wa abokin da baya nuna an kyautata mishi!
  19. Yaya cikakkiyar tubar wanda yayi Zina amma ba ayi masa haddi ba?

Download



Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories