Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 16 December 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Allah Ya hore ma Ɗan’adam abinda yake sama da ƙasa!

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki –

  1. Mace za ta iya ɗiban abincin gidan mijinta ta bawa mahaifiyarta?
  2. Bambancin Istighfari da Tuba
  3. Hukuncin Sallar Gaib ga wanda an masa Sallah a inda ya mutu!
  4. Za a iya taya mutum azumin bakance?
  5. Yiwa jariri aski a rana ta bakwai; sadaƙa da kuɗi daidai nauyin gashinsa; tauna dabino a sa bakin jariri- sunna ne?
  6. Miji mai nusar da ƙaramar matarsa (amarya) ta rinƙa irin abinda uwargidarsa take masa!
  7. Irin zargin da yake lalata aure!
  8. Hukuncin sakin mace tana jinin Biqi
  9. Ya hallata ma’akaciya ta ci albashin da bata canceshi ba saboda wani haƙƙi da take bi wanda ta cire tsammamin za iya biyan ta?
  10. Ya inganta Annabi ﷺ da yatsu uku yake cin abinci!
  11. Menene hallacin zuba gero ko dawa akan ƙabari domin in tsuntsaye sun ci mamacin ya samu lada!
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories