Danna nan domin shiga karatu Online
Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Ladduban bacci da Musulmi ya kamata ya kula dasu domin kare kansa daga shaiɗanu, da kuma dacewa da Sunnar Annabi Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi wurin yin baccin sa. 1. Kada A kwanta kafin Sallar Isha’i: Annabi Sallallahu Alaihi Wa Sallam ya kasance…
·
Tambaya: Menene Hukuncin yin Ajnu a Sallah? dunƙule hannu yayin miƙewa daga zaman Jalasatul istiraha? Amsa: Hadisin da yazo kan wannan Mas’ala akwai tsaɓanin Maluma kan ingancin sa, Wasu maluman suna ga hadisin bai inganta ba, Kaman su Ibnus-Salah da Ibnu Rajab, da Imamun-Nawawy Allah yayi musu Rahama. Amma Sheikh Nasiruddin Albany ya inganta Hadisin…
·
Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Allah maɗaukakin sarki yace: Menene Allah zai amfana da yi muku azaba idan kun gode, kuma kunyi imani? Lallai Allah ya kasance mai godiya kuma Masani. Suratun-Nisa: 147 Wannan ayah tana nuna mana falalar godiya wa Allah alan duk Ni’ima da yayi mana. Domin godiya wa Allah…
·
Tambaya: Yaya akeyin kaffarar rantsuwa? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Da farko ya kamata mu sani cewa Rantsuwa ya rabu kashi uku. Akwai wanda ake masa kaffara, akwai kuma wanda ba’ayi masa komai. Na farko: Yasasshen Rantsuwa; shine kaman rantsuwa da mutum zaiyi ba tare da ya ƙulla a zuciyarsa ba.…
·
Tambaya: Shin ya Halatta a rantse da wanin Allah? Misali Mutum yayi ranstuwa da Annabi ko mala’ika? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Rantsuwa da wanin Allah Haramun ne, baya Halatta musulmi ya rantse da wani sai Allah maɗaukakin sarki. Dalili: Ibnu Umar Allah yaƙara musu yarda ya rawaito Hadisi daga Annabi…
·
Tambaya: Su waye Ahlul-kitabi? Kuma shin akwaisu a wannan Zamani? Kuma ya halatta aci yankansu ko a auri Matan su? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Ahlul Kitabi sune Yahudawa da Nasara. Wanda Allah ya sauƙar Musu da Littafi, amma addinin su an shafe shi da turo Annabi Sallallahu Alaihi Wa Sallam.…
·