Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu 21-07-2019

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Fatawa

Fatawowin Rahma

Sunday – 21 July 2019
Shimfida: Sabuban taɓarɓarewar Tarbiyya. musaman tabiyar ƴaƴa mata


Tambayoyi:

1. Muhimmancin qarin aure.

2. Mutum zai iya sake matar shi saboda rashin lafiya don ya auro wata?

3. Shin da gaske ne Mala’iku suna tsine ma matar da ta bar gidan mijinta ba tare da ya sake ta?

4. Ya hallata wadda ta ke da ‘yaya uku sannan ta samu admission zuwa makaranta ta yi tsarin iyali.

5. Addu’ar samun mace tagari.

6. Hukuncin fadin “ Allan musuru”

7. Wanda ya fara raka’a ta biyar a sallar azahar yaya zai yi?

8. Salla tana inganta a massalacin da ke fuskantar maqabarta da magudanan ruwa a tsakani.

9. Haqqin ilmantar da yaro ko da yana zama a wajen kakan shi.

10. Adduar da zai iya kare mutum daga zama biri???

11. Hukuncin durkuso wajen gaisuwa.

12. Wanda ya samu tahiyar qarshe- me yafi? Ya cika sallarsa ko ya datse ya fara wata sabuwa?

13. Musulmin da aka zalinta inda ba a shariar musulunci, yaya zai bi haqqin shi?

14. Hoton da ke hana mala’ikun rahama shiga inda aka kafa hoton.

15. Iddar wadda aka sake ta bayan kwana uku da haihuwarta.


Download

 

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu 21-07-2019”

Leave a Reply

Latest updates
Categories