Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu 20-07-2019

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Fatawa

Shimfida – Aikin Hajji II

Tambayoyin da Amsoshin dake ciki


1. Adduar neman tsari daga Shaidan.

2. Sallar qasaru ga wanda ya bar garinshi, ko yayi tafiya!

3. Shin ana matsar qabari ga Shahidai?

4. Shin akwai wata ibada ta musamman a wannan watar (Zhul-qada)?

5. Haqqin da akan mahaifi, haqqin Mahaifi akan da.

6. Iddar wadda mijinta ya rasu kafin ta tare!

7. Adduar bude Sallah da fifikon mai dabbaka wannan sunnar akan wanda baya yinta.

8. Wanda ka riqe masa haqqi tsawon shekara biyu. Yaya zai nemi haqqinsa!

9. Ingancin hadisin nade tufafi.

10. Maza marasa kishi!

11. Kilomita nawa ne ake ma qasaru?

12. Face majina yayin bayan gida na jawo talauci?

13. Mutum zai iya shekara goma yana soymaya da budurwa kamar yadda Annabi Musa yayi?


Download

 

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu 20-07-2019”

Leave a Reply

Latest updates
Categories