Fatawowin Rahama 27-07-2019 By Dr. Sani Umar

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Fatawa

 

Fatawowin Asabar 27 July 2019
———————————————

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki
———————————————-
1. Maniyyata da aka sauke so a Jidda sabanin Madina (sa6anin yadda aka shaida mu su da farko) yaya za su yi?

2. Qarin bayanin wannan aya

وَاتلُ عَلَيهِم نَبَأَ الَّذي آتَيناهُ آياتِنا فَانسَلَخَ مِنها فَأَتبَعَهُ الشَّيطانُ فَكانَ مِنَ الغاوينَ

3. Shin dagaske ne duk wanda ya haddace Al-Qur’ani ya manta za a yi masa azaba?

4. Hukuncin yin tafsiri da ka.

5. Wanda ya miqe in da ya kamata ya zauna a Sallah. Mai zai yi?

6. Qarin bayani akan haqqin ‘yaya mata akan iyayen su

7. Matsayin wanda ya qi yin azumin watan Ramdhan da ganga ?

8. Cigaba da son wanda mahaifiya ta ke qi.

9. Qarin bayani hadisin “…duk wanda bai gode ma mutane ba zai gode ma Allah ba”

10. Shin shan ragowar ruwan alolar sallar la’asar yana sa sanyin zuciya, in ba haka ba me ke sanya sanyin zuciya.

———————————————-
“…فَسْـَٔلُوٓا۟ أَهْلَ ٱلذِّكْرِ إِن كُنتُمْ لَا تَعْلَمُونَ”

(An-Nahl – 43)


Download

 

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Fatawowin Rahama 27-07-2019 By Dr. Sani Umar”
  1. […] Fatawowin Rahama 27-07-2019 Fatawowin Rahama 20-07-2019 Fatawowin Rahama 21-07-2019 […]

Leave a Reply

Latest updates
Categories