Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 11th May 2024

Danna nan domin shiga karatu Online

Shimfiɗa- Tsokaci akan faɗin Allah:

يَـٰٓأَيُّهَا ٱلنَّاسُ كُلُوا۟ مِمَّا فِى ٱلْأَرْضِ حَلَـٰلًۭا طَيِّبًۭا وَلَا تَتَّبِعُوا۟ خُطُوَٰتِ ٱلشَّيْطَـٰنِ إِنَّهُۥ لَكُمْ عَدُوٌّ مُّبِينٌ

Tambayoyi da Amsoshin da suke ciki

  1. Akwai Hadisin da ya ce duk wanda ya yi bacci bayan Asuba ba zai yi arziki ba?
  2. Akwai Hadisin da yake kwaɗaitar da mutane yin nafila bayan kiran kowace Sallah?
  3. Shin Annabi ﷺ ya lazimci Jilsatul Istiraha?
  4. Akwai lokacin da ake Sallar nafila in mutum ya shiga Masallacin Harami?
  5. Ana bayanna karatu a Sallar Raka’atayil fajri?
  6. Ya inganta ba a Sallah da naɗaɗɗen wando ko Riga?
  7. Yaron da aka masa takwara zai kwaikwayon wanda a kayi takwaran dominsa!
  8. Mutum zai iyar mayar da matar da ya sake ta alhali ta na jini na uku, kafin tayi tsarki ba!
  9. Wanda zai yiwa Mamaci addu’a zai ɗaga hannu?, Zai kalli gabas?
  10. Ya hallata a ƙirƙiri labari don koyar da tarbiyya?
  11. Hukuncin masu yin ‘comedy’ suna yaɗawa a social media.
  12. Watan da Annabi ﷺ ya ke yawan Azumi bayan Ramadan!
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Categories
Latest updates