Rahoto – Yadda wani fasto ya ɗebo yara da mata sama da 4000 daga Maiduguri ya canza musu Addini kuma yayi ta lalata dasu

·

·

,

Domin neman ƙarin bayani danna nan

Acikin satikan da suka wuce anyi ta yaɗa hotuna da labari kan yara da aka sace daga kano zuwa ƙasashen iyamurai, kuma aka canza musu suna da addini, hakan ya matuƙar tada hankalin al’ummar musulmai masu kishin al’ummarsu da addininsu, ana cikin wannan yanayi ne kuma kwatsan sai ga wani rahoto da Freedom rediyo ta kawo kan wani pasto da ya sa aka ɗebo masa yara da mata daga Maiduguri kuma ya ajiyesu a wani sansani a Benin a jahar edo. Ya canza musu addini, sannan kuma yayi ta lalata da matan.

Kamar yadda kowa ya sani ne cewa irin wa’innan labarai ba kasafai kake ganinsu a kafafen yaɗa labarai ta duniya ba, sabida labari ne da ya shafi zaluntar al’ummar musulmi.

Sannan kuma wannan rahoto yana daɗa ƙara tabbatar wa Al’ummah irin ƙalubale dake gabanta. dole mu tashi kowa yayi abinda zai iya, domin kare wannan Al’ummah. Allah ya kyauta. Ga rahoton acikin sauti a ƙasa.


Download

Leave a Reply

Latest updates
Categories