Danna nan domin shiga karatu Online
By: Hanmza Diso Barka da yamma Mr ________, Ina fatan ka yini cikin koshin lafiya. Da farko Ina tayaka murnar kasancewar ka cikin masu bibiyar inda gaskiya take, Ina fatan zaka zamo mai bin tsagwaron dalili, kuma inayi maka albishir cewar mu (musulmi) kasuwar mu tafi ci idan za ayi aiki da ilimi da kuma…
·
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai Shari’ar Musulunci ta Haramta wa Musulmi ajiye kare ba tare da wani dalili ba, kamar mutum ya rike shi a matsayin abokin zama, yana wasa dashi, ko yana fita dashi yawo, kamar yadda wa’inda ba Musulmai ba sukeyi. Duk wanda ya riki kare batare da wani uzuri…
·
Let us not forget that adversity and struggle are inevitable in the course of one’s life. As believers, Allah subjects us to the difficulties of life in order to test the strength of our faith. If this is not the case, how can we hope to demonstrate our commitment to the Straight Path and our…
·
Ƴaƴa da Allah ya bamu Amana ne, kuma Allah zai tambayemu akansu kamar yadda Annabi Sallallahu alaihi Wasallama ya bada labari cewa ” Dukkanmu masu kiwo ne, kuma ko wanne daga cikinmu za’a tambaye shi kan kiwon da aka bashi” A yanzu muna wani zamani ne mai cike da ban tsoro, Zamani ne mai cike…
·
The so-called “digital explosion,” the ever-increasing number of people who use the internet, and the desire to achieve the highest number of views and click-through rates possible by pursuing intriguing scoops and mass viewing in order to maximize profits have encouraged websites to offer their “products” that would accomplish these objectives without the least bit…
·
Yana daga Cikin Zikirin Safe da Yamma mai matuƙar mahimmanci mutum ya faɗi wannan Zikiri sau uku. بِسْمِ اللَّهِ الَّذِي لَا يَضُرُّ مَعَ اسْمِهِ شَيْءٌ فِي الْأَرْضِ وَلَا فِي السَّمَاءِ وَهُوَ السَّمِيعُ الْعَلِيمُ Bismillahil-lazi la yadurru ma’asmihi shai’un fil ardi wala fis-sama wahuwas-Sami’ul Aleem. Wannan Zikiri Annabi Sallallahu alaihi Wasallama yace duk wanda yayi shi…
·
Through the use of a flawed analogy, Christians arrived at the erroneous conclusion that Muslims worship Muhammad. Since Christians worship Jesus, they reasoned that Muslims must also worship Muhammad because they worship Jesus.For such a long period of time, people have been calling Muslims by the incorrect name “Muhammedans,” and this is one of the…
·
Allah Almighty says (what means): Allah witnesses that there is no deity other than Him, as do the angels and those of knowledge – [that He is] maintaining [creation] in justice. There is no deity except Him, the Exalted in Might, the Wise.} [Quran 3: 18] So know [O Muhammad] that there is no God…
·