Top Post

2022 Ramadan Tafseer

2021 Ramadan Tafseer

2020 Ramadan Tafseer

2019 Ramadan Tafseer

2018 Ramadan Tafseer

2017 Ramadan Tafseer

2016 Ramadan Tafseer

2015 Ramadan Tafseer

Dr. Abubakar Sani Birnin Kudu

Dr. Alhassan Sa’eed Jos

Dr. Ahmad Buk

Dr. Abdallah Usman Gadon kaya

Dr. Bashir Aliyu Umar

Dr. Muhammad Sani Umar

Dr. Mansur Ibrahim Sokoto

Dr. Mansur Isa Yelwa

Sheikh Abdulwahab Abdallah

Sheikh Ahmad Adam Al-Garkawy

Sheikh Ahmad Tijjani Guruntum

Sheikh Ahmad Tunda Al-Azhary

Sheikh Aminu Ibrahim daurawa

Sheikh Abdurrazaq Yahya Haifan

Sheikh Albani Zaria

Sheikh Ali Yunus

Sheikh Bin Uthman Kano

Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto

Sheikh Isa Ali Pantami

Sheikh Idris Dutsen Tanshi

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam

Sheikh Jabir Sani Mai Hula

Sheikh Ja’afar Complete Tafseer

Sheikh Lawal Abubakar Triumph

Sheikh Musa Yusuf Asadus-sunnah

Sheikh Muhammad Bello Al-Adamawi

Islamic Books

English Articles

Hausa Articles

Short Videos

Hadisai

Hausa Books

Tambaya da Amsa

Turo Tambayarka

Qur’an Mp3

Donate

Wannan Shafi na Bukatar Gudumawarku domin gudanar da ayyukansa na yau da kullum, Zaku iya taimaka wa da duk abinda kuke dashi komin kankantan sa ta wannan account.

Account Number: 8247620882
Bank: MONIEPOINT MFB
Name: The Light Of Islam

Ko Kuma ku danna nan.

15 Comments

  1. kuALLAH ubangiji Ya saka maka/maku da alkhairi Ya kuma sanya maka/ku cikin mizanin ayyukan ka/ku don wallahi wannan ba karamin aiki ba ne

  2. mallam muna godiya da kokarin da kake mana sannan Allah yasaka maka da alkhairi ku sannan karatun bin uthman na turanci yawan ci basu da kyau kusan da yawa a kilo bite suke ko mega bite daya basu kai ba

    1. SALAMU ALAIKA AKUN DA FATAN LAFIY MUYADA GAISUWA TANA KANKARE ZUNUBI MUGIRMAMA MALAMANMU MUDAGE NIGERIA TAYI AIKIDASHARI.A. MUSULINC YA IKIWAN …ANA.AKUN .Abba,ALaci .maiduguri

  3. ASSALAMU’ALAIKUM Bayan gaisuwa irin ta addinin muslunci da kuma godiya ta musamman agareka ina mai farin cikin ganin wannan dandalin ya Isa inda akeso yaje duba da irin alfanun dake dauke dashi Allah yasa ka da alherin sa Amin

  4. Assalamu alaikum warrahmatullah bayan gaisuwa da fatan alkhairi ga shi mai wannan ma ajiya wato nibrass muna maka fatan Allah ya taimakeka a AL amuran na yau da gobe bisssalam

  5. assalamu alaikum malamai ina mai matukar jinjina muku abisa kokarin da kukeyi na ilimantar damu Allah yasaka da alkhairi. Don Allah in a neman wata alfarmane inason karatun malam musa yusuf asadussunah na makama da shu’ara idan kuma babu koda wanine ya fassarasu ba malam ba . Don Allah ina jira jazakumullahu khairal jaza.

Leave a Reply

%d bloggers like this: